Matar gwamnan Kaduna, Hajiya Hadiza Ismail El-Rufai ta jawo hankulan musulmai inda tace wannan lokaci da ake ciki shine mafi dacewar bada zakka.
Ta bayyana hakane a shafinta na sada zumunta inda tace itama zata bayar da tata zakkar.
Dear Muslims,
Now is an ideal time to pay our Zakat.
— Hadiza Isma El-Rufai (@hadizel) April 6, 2020
Please don’t send me your account details. I’m giving my Zakat in one chunk to a group l trust that will go out tomorrow and Wednesday to buy and distribute foodstuff house to house.
— Hadiza Isma El-Rufai (@hadizel) April 6, 2020
Ta bayyana cewa itama zata bayar da zakkarta amma a dunkule zata bayar ga wata kungiya da zata sayi kayan abinci ta rabawa mutane.
So, there’s a debate going on:
Motion: Zakat in the form of money can only be given as money and not as foodstuff.
What do you think?
I need a consensus because I could ask the group(s) to share the money instead of buying and sharing foodstuff.— Hadiza Isma El-Rufai (@hadizel) April 6, 2020
Saidai daga baya Ta tambayi shawarar ko ta sayi kayan abinci ta raba ko kuwa ta bayar da tsabar kudi?
Thanks to all who contributed. I’m now convinced that money Zakah can only be given as money.
Zakah is math'cally calculated. So, I’ll give that amount to 10 needy people in my immediate circle. I believe now is the ideal time.
The group will handle ‘sadaqah’.
Case closed.
— Hadiza Isma El-Rufai (@hadizel) April 6, 2020
Daga baya an bata shawarar bada kudin kamar yanda addini ya tanada, ta kuma amince inda tace zata baiwa na kusa da ita mafiya bukata.
Saidai tace zata kuma baiwa sauran mutane sadaka.