fbpx
Saturday, June 10
Shadow

Yanzu Yanzu: Gobara ta tashi a gidan mai mallakin kamfanin NNPC dake jihar legas

Wata gobara ta tashi a gidan mai mallakar kamfanin mai na NNPC da ke kan hanyar Kwaleji Ogba, Ikeja a jihar Legas.

Kodayake har yanzu ba a tantance musabbabin da ya haifar da gobarar ba.

Gobarar ta sanya mazaunan yankin cikin fargaba.

Dan sauke manhajar hutudole a wayoyin ku. Sai a bi wannan link din na kasa:

Talla: Danna nan dan samun gagarumar kyauta

Karanta wannan  Tinubu ya gana da sarakunan gargajiya a fadarsa

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *