Friday, August 7
Shadow

YANZU-YANZU: Kotu Ta Rushe Dokar Da Ta Tsige Aminu A Matsayin Sarkin Kano

Babbar Kotun tarayya a jihar Kano ta soke dokar da a ka yi amfani da ita wajen rushe sarakuna biyar na jihar Kano.

Kuma Kotun ta ce ta yi watsi da duk wani mataki da gwamnatin jihar Kano ta dauka na soke dokar masarautun guda biyar a Kano.

Cikakken bayani na nan tafe

Karanta Wannan  Kuma Dai: Kungiyar Kwadago, NLC tace zata iya amincewa idan gwamnati ta biya kasa da Naira dubu dari biyu da hamsin(250,000) a matsayin mafi karancin Albashi

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *