fbpx
Thursday, June 8
Shadow

Yanzu-Yanzu:Atiku ya gana da Gwamna Wike

A karin farko tun bayan zaben fidda gwanin PDP, Atiku Abubakar wanda shine ya lashe zaben ya gana da gwamna Wike.

 

Sun yi ganawarne a yau, Litinin a babban birnin tarayya, Abuja.

 

Ganawar ta sasanta ‘yan takarar ne guda biyu dan karfafa jam’iyyar da kuma yin fita me karfi wajan yakin neman zabe.

 

Akwai sauran manyan jiga-jigan jam’iyyar da suka halarci wannan ganawa.

Dan sauke manhajar hutudole a wayoyin ku. Sai a bi wannan link din na kasa:

Talla: Danna nan dan samun gagarumar kyauta

Karanta wannan  Bidiyo: 'Yan Achaba a kasar Kamaru na zanga-zangar vire tallafin man fetur a Najeriya

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *