fbpx
Tuesday, March 28
Shadow

Yanzu-Yanzu:Kotu ta wanke Nnamdi Kanu daga 8 daga cikin laifuka 15 da ake zarginsa da aikatawa

Babbar kotun tarayya dake Abuja ta wanke shugaban kungiyar dake son kafa kasar Biafra, IPOB, Nnamdi Kanu daga laifuka 8 cikin 15 da ake zarginsa da aikatawa.

 

Lauyan Kanu yace an zargi Nnamdi Kanu da yada labarai yana tunzura mutane, amma kuma an kasa fadar daga ina yake yada labaran.

 

Yace shin daga garin Aljanune Kanu ke yada labaran kokuwa?

Dan sauke manhajar hutudole a wayoyin ku. Sai a bi wannan link din na kasa:

Talla: Danna nan dan samun gagarumar kyauta

Karanta wannan  Da Dumi Duminsa: 'Yan bindiga sun kashe jami'ai biyu a jihar Enugu

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *