Bayanai na ci gaba da fitowa daga mummunan harin da ‘yan Bindiga suka kai garin Kanam na jihar Filato.
A zuwa yanzu mutanen da suka rasa rayukansu sun karu zuwa 150.
Shahararren me sharhi akan al’amuran yau da kullun na tsaro, Bulama Bukarti ya bayyana cewa muddin ba’a dauki mataki ba, lamurra ka iya kazancewa a yankin.
Death toll of Sunday’s attack on Plateau villages has exceeded 150 people reports BBC. The attackers invaded on dozens of motorcycles from the Garga forest which cuts through Plateau, Taraba & Bauchi states. Unless govt acts now, this area will become another theatre of horror.
— Bulama Bukarti (@bulamabukarti) April 13, 2022
Death toll of Sunday’s attack on Plateau villages has exceeded 150 people reports BBC. The attackers invaded on dozens of motorcycles from the Garga forest which cuts through Plateau, Taraba & Bauchi states. Unless govt acts now, this area will become another theatre of horror.