fbpx
Friday, June 9
Shadow

ZABEN 2023: ‘Yan Gida Daya, Yaya Da Kani Sun Fito Takarar Kujara Daya

A karamar hukumar Sandamu dake jihar Katsina an sami mutum biyu ‘yan gida guda wanda suke uba daya sun fito takara a mazaba guda kuma a jam’iyya guda.

Alhaji Suraja Sani Manzo shine dan majalisar jiha wanda a yanzu haka kaninsa Alhaji Mustapha Sani Manzo yake neman kujerar tasa kuma dukkanninsu kowa ya sayo fom din tsayawa takarar.

AN CE SIYASA BADA GABA BA, AMMA ITA WANNAN KAMAR TAZO DA GABAR.

Daga Sale Lawal Sandamu

Dan sauke manhajar hutudole a wayoyin ku. Sai a bi wannan link din na kasa:

Talla: Danna nan dan samun gagarumar kyauta

Karanta wannan  Shin da gaske Tinubu ya bayar da umarnin bude iyakokin Najariya? Hukumar Kwastam ta yi bayani akan hakan

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *