fbpx
Saturday, September 23
Shadow

Zan cire duk wani Ministan da ya gaza>>Inji Tinubu

Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya bayyana cewa, zai cire duk ministan da ya gaza aiki yanda ya kamata.

 

Tinubu ya kara baiwa ‘yan Najeriya tabbacin cewa ba zai basu kunya ba.

 

Tinubu yace yanawa tattalin arzikin Najeriya garambawul na dindindin ne.

 

Yace kuma zai gudanar da gwamnatinsa inda zai baiwa kowa damar aiki musamman wadanda suka hidimta masa.

 

 

Dan sauke manhajar hutudole a wayoyin ku. Sai a bi wannan link din na kasa:

Talla: Danna nan dan samun gagarumar kyauta

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *