fbpx
Saturday, September 23
Shadow

Zuwa Watan Disamba Matatar Man Fetur Ta Fatakwal Za Ta Dawo Aiki, Inji Gwamnatin Nijeriya

Zuwa Watan Disamba Matatar Man Fetur Ta Fatakwal Za Ta Dawo Aiki, Inji Gwamnatin Nijeriya

Daga Comr Abba Sani Pantami

Gwamnatin Tarayya ta ce da zarar matatar man fetur din ta fara aiki an kawo karshen shigo da man fetur daga kasashen waje, za a cigaba da aikin tace man a cikin gida Nijeriya, kuma man fetur din zai yi arha.

Karamin Ministan Man Fetur Sanata Heineken Lokpobiri ne ya bayyana hakan a yayin ziyarar duba cigaban aikin da ake yi a kamfanin sarrafa mai na Fatakwal (PHRC) a yau Juma’a, kamar yadda suka bayyana a shafin kamfanin na Facebook.

Dan sauke manhajar hutudole a wayoyin ku. Sai a bi wannan link din na kasa:

Talla: Danna nan dan samun gagarumar kyauta

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *