fbpx
Saturday, June 10
Shadow

Zuwan Buhari Kano: Gwamna Ganduje ya nunawa tawagar gwamnatin tarayya ayyukan daya gudanar

Jiya Talata, wajan karfe dayan dare, gwamnan jihar Kano, Abdullahi Umar Ganduje kenan yake nunawa jami’an gwamnatin tarayya da sukayi gaba dan sharewa shugaba Buhari Hanya da tabbatar da komi yayi daiidai kamin yazo, irin ayyukan da gwamnatin jihar tayi.


(adsbygoogle = window.adsbygoogle || []).push({});

A yaune dai ake sa ran shugaba Buharin zai isa jihar ta Kano.


(adsbygoogle = window.adsbygoogle || []).push({});

Dan sauke manhajar hutudole a wayoyin ku. Sai a bi wannan link din na kasa:

Talla: Danna nan dan samun gagarumar kyauta

Karanta wannan  Tinubu ya dakatar da gwamnan CBN Emefiele, kuma DSS sun kamashi

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *