Friday, December 26
Shadow

A jihar Ogun ma ana zargin Tshàgyèràn dhaji sun je sun dauki Mùtànè

Rahotanni daga jihar Ogun sun bayyana cewa ana zargin fulani da kai hari wani gurin da ‘yan kasar China ke aiki inda suka yi garkuwa da ‘yan kasar Chinan su 2.

Daya daga cikin wadanda ke aiki da dan Chinan ne ya bayyana hakan i da yace Fulani ne suka je suka dauke shugabansu.

Lamarin a karade kafafen sada zumunta inda Rahotanni suka ce ya farune ranar Juma’a da yamma.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyon: Sheikh Dahiru Usman Bauchi Dujal ne, Tun da na taso ban taba ganin yana yada Alheri ba>>Inji Sheikh Junaidu Bello

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *