Tinubu ya dakatar da gwamnan CBN Emefiele, kuma DSS sun kamashi
Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu ya dakatar da gwamnan babban bankin ƙasar - CBN Godwin Emefiele daga muƙaminsa.
Sanarwa daga ofishin Sakataren Gwamnatin Tarayyar ƙasar ta ce an dakatar d...