Wednesday, July 9
Shadow
Bidiyo: Ana min Surutun ban je Gaida Adam A. Zango ba amma maganar gaskiya naje, yanayin da na ganshi ne yasa na kasa daukar shi hoto>>Murja Kunya

Bidiyo: Ana min Surutun ban je Gaida Adam A. Zango ba amma maganar gaskiya naje, yanayin da na ganshi ne yasa na kasa daukar shi hoto>>Murja Kunya

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":["local"],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{"transform":1},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":true,"containsFTESticker":false} Tauraruwar Tiktok, Murja Kunya ta bayyana cewa masu mata surutun bata je duba Adam A. Zango ba, taje. Tace yanayin data iskeshi ne yasa ta kasa daukar waya ta mata hoto. Murja ta bayyana hakane a Bidiyon data saki: https://www.tiktok.com/@murjess1/video/7525140564841336072?_t=ZM-8xtWLkbnXpI&_r=1
EFCC na son a yi dokar da zata sa a rika kama masu yin kudin dare daya

EFCC na son a yi dokar da zata sa a rika kama masu yin kudin dare daya

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":["local"],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{"square_fit":1},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":true,"containsFTESticker":false} Hukumar EFCC ta nemi majalisar tarayya data yi dokar da zata hana yin kudin dare daya. Shugaban hukumar,Ola Olukoyede ne ya bukaci hakan inda yace wannan doka zata taimaka wajan yaki da masu rashawa da cin hanci. EFCC dai na saka ido sosai akan musamman matasa masu damfarar yanar gizo.
Muddin ‘yan Adawa suka tsayar da dan Kudu Takara, Tinubu ne zai sake lashe zabe, idan suna son cin zabe, su tsayar da dan Arewa>>Inji Tsohon me magana da yawun Peter Obi, Kenneth Okonkwo,

Muddin ‘yan Adawa suka tsayar da dan Kudu Takara, Tinubu ne zai sake lashe zabe, idan suna son cin zabe, su tsayar da dan Arewa>>Inji Tsohon me magana da yawun Peter Obi, Kenneth Okonkwo,

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":["local"],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{"square_fit":1},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":true,"containsFTESticker":false} Tsohon me magana da yawun Peter Obi, Kenneth Okonkwo, ya bayyana cewa, Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ne zai sake cin zabe muddin 'yan ADC suka tsayar da dan kudu takara a zaben 2027. Yace dan Arewa a tsakanin Atiku Abubakar ko Aminu Waziri Tambuwal ko Malam Nasiru Ahmad El-Rufai ne ya kamata a tsayar takara. Ya bayyana hakane a hirar da aka yi dashi a Channels TV inda yace dan Arewa zai goyi baya a zaben na 2027. Ya kara da cewa, kamata yayi a zabi wanda...
Hukumar JAMB ta fitar da Jadawalin Jihohin da aka fi yin satar amsa, Duba kaga ko jiharka na ciki

Hukumar JAMB ta fitar da Jadawalin Jihohin da aka fi yin satar amsa, Duba kaga ko jiharka na ciki

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":["local"],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Hukumar shirya jarabawar Jami'a ta JAMB ta sanar da jihohin Anambra da Imo a matsayin wadanda aka fi yin satar amsa. A bayanan da hukumar ta fitar ranar Talata ta fitar da cibiyoyin da aka kama ana satar amsa a cikinsu. Gaba daya an kama Cibiyoyi 19 ne a fadin Najeriya. A jihar Anambra ne aka fi kama masu yawa inda ake da guda 6, Sai guda 4 da aka kama a jihar Imo, An kama guda daya a Abia, hakanan an kama guda daya a Edo. A jihar Kano guda 2 aka kama. sai guda 1...
Tsaro ya inganta sosai a Najeriya, Masu sukar Tinubu ku daina>>Inji Nuhu Ribadu

Tsaro ya inganta sosai a Najeriya, Masu sukar Tinubu ku daina>>Inji Nuhu Ribadu

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":["local"],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{"square_fit":1},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":true,"containsFTESticker":false} Babban me baiwa shugaban kasa shawara kan harkar tsaro, Malam Nuhu Ribadu ya bayyana cewa, tsaro ya samu sosai a Najeriya. Ya bayyana hakane inda yake cewa yanzu masu zuba jari ya kamata su shigo Najeriya su zuba hannun jari. Yace 'yan Adawa dake shiga kafafen yada labarai suna babatu su sani lokacinsu ya wuce yanzu mutane kansu ya waye. Ya gargadi cewa, masu sukar Tinubu su daina.
Kalli Bidiyon: A karshe dai Babiana ta goge Bidiyon data soki ‘yan Arewa musulmai ta kuma sake neman a yafe mata

Kalli Bidiyon: A karshe dai Babiana ta goge Bidiyon data soki ‘yan Arewa musulmai ta kuma sake neman a yafe mata

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":["local"],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Tauraruwar Tiktok, Babiana da a baya ta wallafa Bidiyo da take zargin mutanen Arewa musulmai da cin zarafinta saboda bayyanar Bidiyonta na batsa, a yanzu ta goge wancan Bidiyon. Duk da cewa, ta bayar da hakuri, ta sake yin sabon Bidiyon inda ta sake bada hakuri tace kalmar musulman Arewa da ta yi amfani da ita bata dace ba. Babiana tace, Wasu sun kirata su ji halin da take ciki inda wasu suka tara mata kudi. https://www.tiktok.com/@queenofthenorth64/video/752504263889...
Bama son Talakawa: Duk wanda zai zo kasarmu cirani sai yana da Miliyan 17>>Inji Kasar Canada

Bama son Talakawa: Duk wanda zai zo kasarmu cirani sai yana da Miliyan 17>>Inji Kasar Canada

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Kasar Canada ta yi sabuwar doka cewa, duk wanda zai je can cirani sai yana da Akalla Naira Miliyan 17 a Asusun bankinsa. Wannan na zuwane bayan da aka yi sabuwar dokar shiga kasr ta Canada inda aka canja tsarin shiga kasar da 'yan Cirani suke wanda ake kira da Refugees and Citizenship Canada (IRCC). An fitar da sabuwar dokar ne ranar July 7, 2025 inda suka ce dai mutun na da Dalar Canada,  CAD $15,263 kwatankwacin Naira Miliyan 17 kenan kamin ya je kasarsu. A baya dai Abinda i...
Kalli Bidiyo: Zama Daram Gidan Garba>>Inji Matar Gfresh bayan da suka yi fada akan Sadiya Haruna

Kalli Bidiyo: Zama Daram Gidan Garba>>Inji Matar Gfresh bayan da suka yi fada akan Sadiya Haruna

Duk Labarai
Matar Gfresh, Al'amin, Maryam, 'Yar Yola da aka ga sun yi fada akan Sadiya Haruna a yanzu sun Shirya. An gano sun shirya ne bayan da aka ga Maryam ta wallafa Bidiyo tana cewa, Zama Daram gidan Mijinta. https://www.tiktok.com/@maryamayola/video/7525061139072437509?_t=ZM-8xt02WKuxL4&_r=1 A baya dai an jisu suna cacar baki a Wani Bidiyo da ya fita.