Tuesday, February 10
Shadow
Kalli Bidiyon: Bani da wata Alaqa ta kusa da shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu wasu malaman addinine suka hadani Allah da Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam) in goyi bayansa>>Inji Malam Nasiru Ahmad Tinubu

Kalli Bidiyon: Bani da wata Alaqa ta kusa da shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu wasu malaman addinine suka hadani Allah da Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam) in goyi bayansa>>Inji Malam Nasiru Ahmad Tinubu

Duk Labarai
Tsohon Gwamnan Kaduna, Malam Nasiru Ahmad El-Rufai ya bayyana cewa, bashi da alaka ta kusa da shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu. Yace abinda ya faru shine, ko a 2023 da ya goyi bayan Tinubu, wasu malaman addinin musulunci ne daga jihohin Yarbawa suka sameshi suka rokeshi akan ya goyi bayan Tinubu. https://twitter.com/i/status/2021106751723225113
Kalli Bidiyon: Naje babban birnin kasar Indiya, New Delhi wallahi Jihar Zamfara tafi India tsafta>>Inji shugaban karamar hukumar Talata Mafara, Hon. Yahya Yari

Kalli Bidiyon: Naje babban birnin kasar Indiya, New Delhi wallahi Jihar Zamfara tafi India tsafta>>Inji shugaban karamar hukumar Talata Mafara, Hon. Yahya Yari

Duk Labarai
Shugaban karamar hukumar Talatar Mafara jihar Zamfara, Hon Yahya Yari ya bayyana cewa, ya je kasar india. Inda yace wallahi Jihar Zamfara ta fi babban birnin India, New Delhi tsafta. Ya bayyana hakane a wani Bidiyonsa da ya watsu sosai. https://www.tiktok.com/@hon.yahaya.yari/video/7604888430329203989?_r=1&_t=ZS-93ng1q4W0rh
Karfin Hali: Ji yanda wani yace zai sayar da Hedikwatar EFCC dake Abuja, har ya sakata a kasuwa

Karfin Hali: Ji yanda wani yace zai sayar da Hedikwatar EFCC dake Abuja, har ya sakata a kasuwa

Duk Labarai
Wani ya saka Hedikwatar EFCC dake Abuja a kasuwa inda yace yana neman me saye akan Naira Miliyan 800, kudin dillali Naira Miliyan 120. https://twitter.com/i/status/2020753060734144752 Ya saka tallar ne a shafinsa na X inda lamarin ya dauki hankula sosai har EFCC din da kansu suka yi raddi. https://twitter.com/i/status/2020922896823222588 EFCC ta bayyana masa cewa, lallai kana da karfin Hali.
Kalli Bidiyon: Wallahi Wanda suka Kawo Davido Kano basu Birgeni ba, da dai Limamin Harami suka kawo da shine zasu Burge>>Inji Tauraruwar fina-finan Hausa, Rashida Mai Sa’a

Kalli Bidiyon: Wallahi Wanda suka Kawo Davido Kano basu Birgeni ba, da dai Limamin Harami suka kawo da shine zasu Burge>>Inji Tauraruwar fina-finan Hausa, Rashida Mai Sa’a

Duk Labarai
Tauraruwar fina-finan Hausa, Rashida Mai Sa'a ta bayyana cewa, wadanda suka kawo mawakin Kudu, Davido dan bikin Birthday na 'ya'yansu a Kano basu Burgeba. Tace asalima sai Alhakine suka dauka dan Allah yayi fushi dasu. Ta kara da cewa, da limamin makka suka kawo da shine zasu burge mutane. https://www.tiktok.com/@backup_rashida_mai_saa/video/7604805651402935573?_r=1&_t=ZS-93mapvDvXaj
Kalli Bidiyon: Wannan dansandan nata shan ruwan Allah wadai saboda yanda ya shiga wata mota dake dauke da mutane a Kano, ya taka Birki, wanda hakan na iya haifar da Khàdàry

Kalli Bidiyon: Wannan dansandan nata shan ruwan Allah wadai saboda yanda ya shiga wata mota dake dauke da mutane a Kano, ya taka Birki, wanda hakan na iya haifar da Khàdàry

Duk Labarai
Wannan wani Dansanda ne a Kano dake ta shan ruwan Allah wadai bayan da aka ganshi ya shiga wata motar fasinja ya taka burki da karfin tsiya. An jishi da direban suna cece-kuce inda yake cewa ya dauke kafarsa daga kan birkin motar da ya dora. https://twitter.com/i/status/2020746937935212889