Thursday, March 5
Shadow
Allah Sarki: Wata mata ‘yar kasar Ukràìnè ta je Dubai cirani inda acan ta karbi Musulunci, saidai awanni kadan bayan karbar Musulunci ta ta rigamu gidan gaskiya

Allah Sarki: Wata mata ‘yar kasar Ukràìnè ta je Dubai cirani inda acan ta karbi Musulunci, saidai awanni kadan bayan karbar Musulunci ta ta rigamu gidan gaskiya

Duk Labarai
Wannan wata matace 'yar kasar Ukraine da ta je Dubai Cirani Ta karbi Musulunci yayin da ake cikin watan Azumin Ramadana. Saidai awanni kadan da karbar Musuluncita, ta rigamu gidan gaskiya. An yi jana'izarta kamar yadda addinin Musulunci ya tanada. An bayyana cewa shekarunta 29 https://twitter.com/i/status/2029300176620261727
Da Duminsa: A karin Farko, Sheikh Alkali Zaria ya fitar da sanarwa kan dakatarwar da aka masa

Da Duminsa: A karin Farko, Sheikh Alkali Zaria ya fitar da sanarwa kan dakatarwar da aka masa

Duk Labarai
Babban Malamin Addinin Islama, Sheikh Alkali Zaria ya fitar da sanarwa kan dakatarwar da kungiyar Izala ta masa. Ya fitar da sanarwar ne a shafinsa na Facebook. Ga abinda yace kamar haka: "Aslm Alkm wrhmtlh wbrkth magana Ta gaskiya shine fadin Allah s w t da sannu zakuyi ta son Abu ba Alkhairi bane Agareku saannan da sannu zakuyi ta kin Abu kuma shine Alkhairi gareku Allah shine mafi sani Alhali mu bamu sani ba inaso kowa ya sani Ni Dan kungiyar jamaatu izalatil bid.ah wa ikamatis Sunnah ne NHQ jos Karkashin Jagoranchin Fhadilatush sheikh Muhammad sani Alhaji Yahaya Jengre Sannan kuma ba Nine Na kai kaina Damaturu ba kungiya ce ta Turani Amatsayin me Tafseer Na wannan Shekarar 1447 /2026 Duk Dan wannan kungiya Ta Jamaatu izatil Bid.ah Waikamatis Sunna ya sanmu da Daa da biyayya b...
Innalillahi wa’inna ilaihi raji’un: Musulmai hadda Kiristocin Najeriya na Allah wadai da Rev. Ezekiel Dachomo saboda munanan kalaman da yayi akan Musulunci

Innalillahi wa’inna ilaihi raji’un: Musulmai hadda Kiristocin Najeriya na Allah wadai da Rev. Ezekiel Dachomo saboda munanan kalaman da yayi akan Musulunci

Duk Labarai
Shahararren malamin Kirista, Rev. Ezekiel Dachomo yayi wasu munanan kalamai ga addinin Musulunci da suka tayar da hankula sosai. Da yawa ciki hadda Kiristoci sun yi Allah wadai da wadannan kalaman Nasa. Danna Nan dan kallon Bidiyon abinda ya fada Rev. Ezekiel Dachomo dai yayi kaurin suna wajan sukar Addinin Musulunci da zarge-zargen da basu tabbata ba akan Musulunci.
Kalli Bidiyon Yanda wata mata ta ta baiwa Gwamnan Bauchi, Sanata Bala Muhammad Ayaba a wajan taro

Kalli Bidiyon Yanda wata mata ta ta baiwa Gwamnan Bauchi, Sanata Bala Muhammad Ayaba a wajan taro

Duk Labarai
An ga wata mata ta baiwa Gwamnan jihar Bauchi, Sanata Bala Muhammad Kayan Marmari a wajan taro kuma ya karba. A Bidiyon wanda ya yadu sosai an ga gwamnan ya bare ayabar zai ci. https://www.tiktok.com/@dangovernor_01/video/7612233537030327560?_r=1&u_code=ejaikd8elj8058&preview_pb=0&sharer_language=en&_d=ejaij098emc1h5&share_item_id=7612233537030327560&source=h5_m&timestamp=1772645134&user_id=7483197776647635989&sec_user_id=MS4wLjABAAAAN7fVbcc0mzRzgIxdVwTekj-Bzgfq381B8aILPWs15fqP6aFNZ5GwIpbLEwMTYvVW&item_author_type=2&social_share_type=0&utm_source=copy&utm_campaign=client_share&utm_medium=android&share_iid=7606977366144993025&share_link_id=e311d473-b628-4e37-a26f-b98a53f53adf&share_app_id=1233&ugbiz_name=MAIN&...
Da Duminsa: Bayan da Kungiyar Izala ta dakatar da Sheikh Alkali Zaria daga yin wa’azi, ya canja masallaci inda yaci gaba da wa’azinsa

Da Duminsa: Bayan da Kungiyar Izala ta dakatar da Sheikh Alkali Zaria daga yin wa’azi, ya canja masallaci inda yaci gaba da wa’azinsa

Duk Labarai
Rahotanni sun bayyana cewa, bayan da kungiyar Izala ta dakatar da Sheikh Alkali Zaria daga yin wa'azi, ya canja masallaci inda ya ci gaba da wa'azinsa. An ga Sheikh Alkali Zaria yana martani me zafi inda yace duk jihar da aka hana wa'azi a cikinta, Allah ya tsine mata da mutanen cikinta. Kalli Bidiyon a kasa: https://www.tiktok.com/@saleemyusufmuhammadsambo/video/7613298045832154376?_r=1&_t=ZS-94PYcUDVJo1
Kalli Bidiyon: Yanda sojoji suka je daukar Fansa kan ‘yansanda da suka kama dan uwansu a baya suka cire masa hula a ofishinsu

Kalli Bidiyon: Yanda sojoji suka je daukar Fansa kan ‘yansanda da suka kama dan uwansu a baya suka cire masa hula a ofishinsu

Duk Labarai
A kwanakin bayane dai Bidiyo ya watsu sosai inda aka ga wani soja a ofishin 'yansanda 'yansandan na masa fada sun cire masa hula sun kamashi. A wani sabon Bidiyon da ya bayyana, wani soja yayi ikirarin sun je sun dauki fansa akan 'yansandan da sukawa abokin aikinsu wancan abin. https://www.tiktok.com/@auta_ali_soja_17/video/7611477994481143060?_r=1&u_code=ejaikd8elj8058&preview_pb=0&sharer_language=en&_d=ejaij098emc1h5&share_item_id=7611477994481143060&source=h5_m&timestamp=1772635072&user_id=7483197776647635989&sec_user_id=MS4wLjABAAAAN7fVbcc0mzRzgIxdVwTekj-Bzgfq381B8aILPWs15fqP6aFNZ5GwIpbLEwMTYvVW&item_author_type=2&social_share_type=0&utm_source=copy&utm_campaign=client_share&utm_medium=android&share_iid=7606977366144993...
Allah Sarki: Kalli Bidiyon wa’azin da ya saka aka dakatar da Sheikh Alkali Zaria

Allah Sarki: Kalli Bidiyon wa’azin da ya saka aka dakatar da Sheikh Alkali Zaria

Duk Labarai
Rahotanni sun bayyana cewa, Kungiyar Izala ta dakatar da Sheikh Alkali Zaria saboda wani wa'azi da yayi. Ga wasu daga cikin dalilan da suka sa aka dakata dashi kamar haka; TIRƘASHI: Ga Dalilin Dakatarwar Sheikh Alƙali Zaria Daga Gudanar Da Tafsirin Ramadan A Damaturu Daga Shafin JIBWIS Jos, Reshen Damaturu Dakatarwar ta samo asali ne daga wasu jawabai da Sheikh ɗin ya yi a lokuta daban-daban kamar haka: Khutba da nasiha da ya gabatar a Hedkwatar ‘Yan Sanda ta Jihar Yobe a ranar Juma’ar da ta gabata. Nasiha da ya yi da asuba a Masallacin Alimarami, ranar Asabar. Tafsirin da ya yi da daddare a Masallacin Mokas ranar Juma’a, inda aka ce ya bayyana wasu kalamai sanye da kayan agaji. Wadannan abubuwa, a cewar majalisar, sun shafi jama’a da dama ciki har da jami’an tsaro...
Wata Sabuwa: Wallahi akwai aya a Qur’ani wadda idan barawo na binka a mota ka karantata, man fetur din dake cikin motarsa zai dawo motarka, motar barawon ta tsaya>>Inji Wannan malamin daya fito daga yankin Yarbawa

Wata Sabuwa: Wallahi akwai aya a Qur’ani wadda idan barawo na binka a mota ka karantata, man fetur din dake cikin motarsa zai dawo motarka, motar barawon ta tsaya>>Inji Wannan malamin daya fito daga yankin Yarbawa

Duk Labarai
Wannan malamin daga yankin Yarbawa ya dauki hankula bayan ikirarin da yayi. Yace wai akwai wata aya a Qur'ani wadda idan kana cikin mota barayi na binka a baya, idan ka karantata man fetur din dake cikin motar barayin zai dawo cikin motarka. Yace shi ya gwada. https://twitter.com/i/status/2029094224193327345
Kalli Bidiyon: Ganin dan fafutukar neman kafa kasar Yarbawa ta Oduduwa yanawa APC yakin neman zabe ya dauki hankula

Kalli Bidiyon: Ganin dan fafutukar neman kafa kasar Yarbawa ta Oduduwa yanawa APC yakin neman zabe ya dauki hankula

Duk Labarai
An ga Sunday Igboho, dan fafutukar kafa kasar Yarbawa ta Oduduwa da yayi kaurin suna a shekarun baya yanawa jam'iyyar APC yakin neman zabe. A lokacin Mulkin tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari, Sunday Igboho tserewa yayi daga Najeriya saboda ana shirin kamashi da ake Amma yanzu ya dawo ya shiga cikin 'yan siyasa na APC. https://twitter.com/i/status/2028925681162174958 Musamman Inyamurai na ta suka suna cewa me zai sa a bar Sunday Igboho na yawo yayin da aka tsare Nnamdi Kanu.