Sunday, February 22
Shadow
Kalli Bidiyon: Ni na baiwa EFCC guri suka bude ofishinsu na farko amma gashi yanzu ni suke ma haka>>inji Malam Nasiru Ahmad El-Rufai

Kalli Bidiyon: Ni na baiwa EFCC guri suka bude ofishinsu na farko amma gashi yanzu ni suke ma haka>>inji Malam Nasiru Ahmad El-Rufai

Duk Labarai
Tsohon gwamman jihar Kaduna, Malam Nasiru Ahmad El-Rufai ya bayyana cewa shine ya baiwa EFCC guri suka bude ofishinsu na farko. Ya bayyana hakane a wata tsohuwar hira da aka yi dashi inda yace lokacin da tsohon shugaban kasa, Olusegun Obasanjo ya baiwa Malam Nuhu Ribadu takardar shugabancin hukumar bata da ofis, shi ya sama ya bashi ofis. Yace amma yanzu shi ake bincike. https://twitter.com/i/status/2025324339696980019
Kalli Bidiyon: Miji ya kai matarsa kara ofishin ‘Yansanda inda yace yana zargin ta ci amanarsa saboda ta haifa masa farar diya bayan shi da matar tasa duk bakakene

Kalli Bidiyon: Miji ya kai matarsa kara ofishin ‘Yansanda inda yace yana zargin ta ci amanarsa saboda ta haifa masa farar diya bayan shi da matar tasa duk bakakene

Duk Labarai
Wannan Bidiyon ya dauki hankula inda aka ga wani miji ya maka matarsa a ofishin 'yansanda inda yace yana zarginta ta ci amanarsa. Yace ta haifa masa farar diya alhalin shi da matarsa duk bakakene. https://www.tiktok.com/@akeemmeshioye/video/7592504728743906580?_r=1&_t=ZS-948AB2h47ST
Na fita zaka a gidanmu na daina saka Hijabi, na ki yadda amin aure, yanzu kam ina rayuwata yanda nake so>>Inji wannan matar

Na fita zaka a gidanmu na daina saka Hijabi, na ki yadda amin aure, yanzu kam ina rayuwata yanda nake so>>Inji wannan matar

Duk Labarai
Wannan matar ta bayyana cewa, ta fita zakka a gidansu. Tace ta daina saka Hijabi, ta ki yadda a mata aure. Tace yanzu sheke ayarta take, tana shan giya, tana soyayya da maza daban-daban kuma tana zuwa duk inda take so. https://twitter.com/i/status/1991128589257904346 https://twitter.com/i/status/2025253608317428039
Cikakken Bidiyon sojannan da aka ga ‘yansanda na masa fada a Ofishinsu ya bayyana

Cikakken Bidiyon sojannan da aka ga ‘yansanda na masa fada a Ofishinsu ya bayyana

Duk Labarai
A baya, Hutudole ya kawo muku yanda wani Soja ya samu kansa a ofishin 'yansanda inda aka ga sun sakashi gaba suna masa fada. Rahoton dake fitowa shine abinda ya hadu wai ya shiga ofishinsu ne bai sara musu ba shine suka cire masa hula suka ce ya cire rigarsa a sakashi bayan kanta. https://www.tiktok.com/@aa_yayari/video/7608460941856066834?_r=1&_t=ZS-947zvi6nxjN sojoji 'yan uwansa da yawa ne suka bayyana suke cewa sun samu me saukin kai sosai. Wasu kuma sun rika bayyana cewa sai sun daukar masa fansa. https://www.tiktok.com/@dagamrg/video/7609254806431206677?_r=1&_t=ZS-9481092eE2D https://www.tiktok.com/@king.sauti.kaduna1/video/7608975650942242066?_r=1&_t=ZS-94813nsSHXl https://www.tiktok.com/@abdulrahma365/video/7608898042711870740?_r=1&_t=ZS-9...
Kalli Bidiyon: Diyar wannan baturiyar ta ce mata tana son yin Azumin Ramadana bayan da ta dawo daga makaranta, Saidai tace ita bata san yanda ake Azumin ba

Kalli Bidiyon: Diyar wannan baturiyar ta ce mata tana son yin Azumin Ramadana bayan da ta dawo daga makaranta, Saidai tace ita bata san yanda ake Azumin ba

Duk Labarai
Wannan baturiyar ta koka da cewa, diyarta bayan data dawo daga makaranta ta nemi cewa tana son yin Azumin watan Ramadana. Saidai tace ita bata san yanda ake Azumin ba. Mahaifiyar dai tace ga dukkan Alama wasu 'yan ajin diyartane taga suna Azumin shiyasa. https://www.tiktok.com/@sonny_reign/video/7607992735152327957?_r=1&_t=ZS-947xuuslD61