Sunday, April 5
Shadow
Kalli Bidiyon: Maganar da Sadiq Sani Sadiq yake yi wai dan shugaban kasa, Seyi Tinubu ya fito a shiga daji dashi a yi maganin tsaro, haikace, maganace irin ta ‘yan shaye-shaye da marasa wayau>>Inji Aminu J Town

Kalli Bidiyon: Maganar da Sadiq Sani Sadiq yake yi wai dan shugaban kasa, Seyi Tinubu ya fito a shiga daji dashi a yi maganin tsaro, haikace, maganace irin ta ‘yan shaye-shaye da marasa wayau>>Inji Aminu J Town

Duk Labarai
Tauraron Tiktok, Aminu J. Town ya bayyana cewa, maganar da Sadiq Sani Sadiq yayi ta bayar da shawara akan yanda za'a magance tsaro magana ce ta hauka. Sadiq Sani Sadiq ya ce ya bayar da rayuwarsa sannan yana so shima dan shugaban kasa, Seyi Tinubu ya fito, Ministan tsaro, Christopher Musa shima ya fito, Malam Nuhu Ribadu shima ya fito a shiga daji. Saidai J Town yace wannan maganace ta masu shaye-shaye da rashin wayau. Saidai yace ba zai sake magana akan Sadiq Sani Sadiq ba. https://www.tiktok.com/@aminujtown/video/7625239629603687688?_r=1&_t=ZS-95HzZYamkEr&sp_source=7537614245375297080
Kalli Bidiyon: Wani yace min muryata yake ji tana sashi yana Istimnaiy>>Inji Mofy Algaita

Kalli Bidiyon: Wani yace min muryata yake ji tana sashi yana Istimnaiy>>Inji Mofy Algaita

Duk Labarai
Tauraruwar kafafen aada zumunta, Mofy Algaita tace wani ya gaya mata muryarta na sashi yana Istimnaiy. Tace abin ya bata mamaki inda aka ga tana ta dariya a Bidiyon. Saidai tace tana rokar masa Allah ya gafarta masa. https://www.tiktok.com/@moofyalgaita001/video/7625055975044631838?_r=1&u_code=ejaikd8elj8058&preview_pb=0&sharer_language=en&_d=ejaij098emc1h5&share_item_id=7625055975044631838&source=h5_m&timestamp=1775403587&user_id=7483197776647635989&sec_user_id=MS4wLjABAAAAN7fVbcc0mzRzgIxdVwTekj-Bzgfq381B8aILPWs15fqP6aFNZ5GwIpbLEwMTYvVW&item_author_type=2&social_share_type=0&utm_source=copy&utm_campaign=client_share&utm_medium=android&share_iid=7625183675001341712&share_link_id=eeb82405-915e-4ef1-9b43-f8a5b645a1b3&...
Allah Sarki: Innalillahi wa’inna ilaihi raji’un: Labari me cike da ban tausai ta rigamu gidan gaskiya bayan da harsashi ya kubuce daga hannun soja ya sameta har gida

Allah Sarki: Innalillahi wa’inna ilaihi raji’un: Labari me cike da ban tausai ta rigamu gidan gaskiya bayan da harsashi ya kubuce daga hannun soja ya sameta har gida

Duk Labarai
Wannan matashiyar rahotanni sun ce dalibar makarantar Zenith International Academy, Maiduguri ce. Rahoton yace a jiya, Hqrsqshy ya kwace daga hannun soja inda ya sameta har gida kuma ta rigamu gidan gaskiya. Da yawa sun yi kiran a dauki mataki dan kiyaye sake aukuwar hakan sannan a yi bincike idan akwai ganganci a hukunta me laifin. https://twitter.com/i/status/2040716109553324278
Wahala bata Qisa kuma bata dawwama har abada ku ci gaba da dauriya, dadi na nan zuwa>>Inji Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima

Wahala bata Qisa kuma bata dawwama har abada ku ci gaba da dauriya, dadi na nan zuwa>>Inji Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima

Duk Labarai
Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya bayana cewa 'yan Najeriya su kara dauriya saboda wahala bata dawwama Har Abada. Ya bayyana hakane a sakon da ya fitar na bikin Easter ta bakin me magana da yawunsa, Mr Stanley Nkwocha. Yace babu gasar ds akewa gyara cikin jin dadi dan haka kowa dole sai ya nuna sadaukarwa.
Allah Sarki Kalli Bidiyon: Wasu ‘yan Najeriya 2 da aka kama a kasar Faransa sunje Chirani ba bisa ka’ida ba suna ta rokon dan Allah kar a dawo dasu Najeriya

Allah Sarki Kalli Bidiyon: Wasu ‘yan Najeriya 2 da aka kama a kasar Faransa sunje Chirani ba bisa ka’ida ba suna ta rokon dan Allah kar a dawo dasu Najeriya

Duk Labarai
Wannan Bidiyon wasu 'yan nah ne da aka kama a kasar Faransa sun je Chirani ba bisa ka'ida ba. An gansu suna durkusa kasa suna rokon dan Allah kada a dawo dasu gida. https://twitter.com/i/status/2039689578815136181 https://www.youtube.com/watch?v=35Be5p0_360?si=wpgjZ6Cdn6SjxX3T
Tinubu ya gayamin yayi makarantar Allo, kuma ni na hanashi kaiwa Qasar Nijar Khary, Sannan ni nasashi ya kyale Dangote yayi matatarsa>>Inji Sheikh Sani Yahya Jingir

Tinubu ya gayamin yayi makarantar Allo, kuma ni na hanashi kaiwa Qasar Nijar Khary, Sannan ni nasashi ya kyale Dangote yayi matatarsa>>Inji Sheikh Sani Yahya Jingir

Duk Labarai
Malamin Addinin Islama, Sheikh Sani Yahya Jingir ya bayyana amfanin gwamnatin Muslim Muslim. Yace shine ya je ya hana Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu kaiwa Qasar Jihar Khary. Ya bayyana cewa kuma shine ya baiwa Shugaba Tinubu baki ya kyale Dangote ya ci gaba da matatar mansa. Yace kuma Tinubu ya gaya masa cewa yayi makarantar Allo. https://www.tiktok.com/@saleemyusufmuhammadsambo/video/7624969830562663687?_r=1&u_code=ejaikd8elj8058&preview_pb=0&sharer_language=en&_d=ejaij098emc1h5&share_item_id=7624969830562663687&source=h5_m&timestamp=1775387910&user_id=7483197776647635989&sec_user_id=MS4wLjABAAAAN7fVbcc0mzRzgIxdVwTekj-Bzgfq381B8aILPWs15fqP6aFNZ5GwIpbLEwMTYvVW&item_author_type=2&social_share_type=0&utm_source=copy&utm_camp...
Sun bashi gida, da Mota da jami’an tsaro sosai, yana tafiya kamar wani Gwamna>>Atiku Abubakar yayi magana akan Nafiu Bala Gombe da ya kaisu Kotu yace shine Shugaban ADC na gaskiya

Sun bashi gida, da Mota da jami’an tsaro sosai, yana tafiya kamar wani Gwamna>>Atiku Abubakar yayi magana akan Nafiu Bala Gombe da ya kaisu Kotu yace shine Shugaban ADC na gaskiya

Duk Labarai
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Alhaji Atiku Abubakar ya bayyana cewa, Masu daukar nauyin Nafiu Bala Gombe da ya kaisu kotu yace shine shugaban APC na gaskiya sun bashi gida sun bashi mota sannan sun bashi jami'an tsaro sosai yana tafiya kamar wani Gwamna. Atiku ya bayyana hakane a hirar da DWHausa suka yi dashi. Duk da dai bai kira sunan Nafiu Bala Gombe ba amma da yawa sun fassara cewa Atiku dashi yake. Atiku yace anawa ADC wannan zagon kasar ne saboda karbuwar data samu a hannun al'ummar Najeriya. Saidai yace hakan bai hana mutane na ta kara yin tururuwa zuwa cikin jam'iyyar ba.

Kalli Bidiyon: Yanda aka rika rabawa mutane 500, 1000, da 2000 dan au je wajan Tarbar Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf

Duk Labarai
Wani Bidiyo ya bayyana a kafafen sada zumunta inda aka ga wasu na rabawa mutane kudade, 500, 1000 da kuma 2000 wai dan su je wajan tarbar gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf. A jiya ne dai Gwamna Abba Kabir Yusuf ya koma Kano bayan shafe kwanaki 10 a wajan babban taron jam'iyyar APC na kasa. https://twitter.com/i/status/2040423682196062311
Kalli Bidiyon: Kwankwaso mu gaya maka ko mu bari Duniya ta gaya maka? Cin amanar da Gawuna zai maka ba’a taba maka irinta ba>>Inji Hadimar Gwamnan Kano, Maryam Jan Kunne

Kalli Bidiyon: Kwankwaso mu gaya maka ko mu bari Duniya ta gaya maka? Cin amanar da Gawuna zai maka ba’a taba maka irinta ba>>Inji Hadimar Gwamnan Kano, Maryam Jan Kunne

Duk Labarai
Hadimar gwamnan jihar Kano, Kuma tsohuwar Tauraruwar fina-finan Hausa, Maryam Jan Kunne ta bayyana cewa shin su gayawa Kwankwaso gaskiya ko su bari Duniya ta gaya masa? Tace irin cin amanar da Gawuna zaiwa Kwankwaso ba'a taba masa irin ta ba. Tace shima sai ya hanashi shiga Kano kamar yadda Ganduje ya masa. https://www.tiktok.com/@amb_nura_nitel/video/7625168863738481941?_r=1&u_code=ejaikd8elj8058&preview_pb=0&sharer_language=en&_d=ejaij098emc1h5&share_item_id=7625168863738481941&source=h5_m&timestamp=1775379796&user_id=7483197776647635989&sec_user_id=MS4wLjABAAAAN7fVbcc0mzRzgIxdVwTekj-Bzgfq381B8aILPWs15fqP6aFNZ5GwIpbLEwMTYvVW&item_author_type=2&social_share_type=0&utm_source=copy&utm_campaign=client_share&utm_medium=android...