Friday, April 24
Shadow
Kalli Bidiyon: An baiwa wani direba sakon wayar iPhone 16 ta Naira Miliyan 1.2 ya kaiwa wani soja amma ya tsere da wayar, saidai aun bibiyeshi har gida suka kamashi a gaban matarsa

Kalli Bidiyon: An baiwa wani direba sakon wayar iPhone 16 ta Naira Miliyan 1.2 ya kaiwa wani soja amma ya tsere da wayar, saidai aun bibiyeshi har gida suka kamashi a gaban matarsa

Duk Labarai
Wannan wani Direba be da aka kama ya gudu da wayar iPhone 16 da aka bashi ya kaiwa wani soja. Saidai an bibiyeshi har cikin gidan matarsa aka kamashi a gaban matar tasa A cewarsa wai wani abokinshi ya sace wayar. https://twitter.com/i/status/2047539617977549303
Kalli Bidiyon: Suma wasu iyaye a Arewa sun sake yiwa ‘ya’yansu Bikin Birthday da aka kashe kudi sosai, saidai Abinda yafi daukar hankula shine kayan da mahaifiyar yaran ta saka, da yawa sun ce ta nuna tsyraici

Kalli Bidiyon: Suma wasu iyaye a Arewa sun sake yiwa ‘ya’yansu Bikin Birthday da aka kashe kudi sosai, saidai Abinda yafi daukar hankula shine kayan da mahaifiyar yaran ta saka, da yawa sun ce ta nuna tsyraici

Duk Labarai
Wasu iyaye sun sake bayyana a Arewa inda suka shiryawa 'ya'yansu bikin Birthday Party da aka kashe makudan kudade. Hakan na zuwane bayan da a baya aka yi shigen wannan wanda har Davido aka gayyato. Saidai a wannan karin, abinda yafi daukar hankali shine shigar mahaifiyar yaran. Da yawa sun ce shigarta bata dace ba dan ta nuna tsiraici. https://www.tiktok.com/@danmasanistudioo/video/7631512589347851528?_r=1&_t=ZS-95n3pBMn0oy
Kalli Bidiyon: Mun fi ‘yan Najeriya iya turanci, idan ‘yan Najeriya suka yi Turanci sai ka rasa me suke cewa>>Inji Shugaban kasar Kenya, William Ruto

Kalli Bidiyon: Mun fi ‘yan Najeriya iya turanci, idan ‘yan Najeriya suka yi Turanci sai ka rasa me suke cewa>>Inji Shugaban kasar Kenya, William Ruto

Duk Labarai
Shugaban kasar Kenya, William Ruto ya bayyana cewa, 'Yan Najeriya basu iya turanci ba idan suka yi turanci ba'a gane ahinda suke cewa. Yace amma su 'yan Kenya sun fi 'yan Najeriya iya turanci da ilimi. Yayi wannan maganane a matsayin martani bayan da shugaba Tinubu ya yi magana akan tattalin arzikin Kenya wanda yace Na Najeriya ya fishi. https://twitter.com/i/status/2047380466982883737
Kalli Bidiyon yanda matan Kano suka cire dan kamfensu suke Nunawa Duniya suna cewa wai Dankamfai din Tsula

Kalli Bidiyon yanda matan Kano suka cire dan kamfensu suke Nunawa Duniya suna cewa wai Dankamfai din Tsula

Duk Labarai
SIYASAR KANO: An hangi wasu mata magoya bayan Gwamna Abba Kabir Yusuf suna daga Dan Kamfai na mata suna kiran Dan Kamfen Tsula. Matan da suka bayyana kansu a matsayin yan kungiyar Gida Gida Tiktokers, an jiyo su suna ihu suna kiran Dan Kamfen Tsula. Jama'a da dama A Kano sun nuna alhinin su kan wannan abu a cewar su wannan ba dabiar Kanawa bace, Videon yana comment Meye Raayin ku ? https://twitter.com/i/status/2047331559926087905
Kalli Bidiyon: Na koma gidan tsohon Mijina dana kasa hakuri nace sai ya sakeni, na iske ya auri wata matar wallahi ba zan boye ba na ji kishi da kewa sosai>>Inji Wannan bazawarar

Kalli Bidiyon: Na koma gidan tsohon Mijina dana kasa hakuri nace sai ya sakeni, na iske ya auri wata matar wallahi ba zan boye ba na ji kishi da kewa sosai>>Inji Wannan bazawarar

Duk Labarai
Wannan wata Bazawara ce data daui hankula a kafafen sadarwa bayan da tace ta koma gidan tsohon Mijinta inda ta iske ya auri wata mata. Tace ba zata boye ba, ta ji ba dadi kuma ta yi dana sanin rabuwa dashi. Tace da ta yi hakuri da yanzu itace a gidan. https://www.tiktok.com/@dumdum8109/video/7631477271915744519?_r=1&_t=ZS-95mfrSGn21I
Kalli Bidiyon: Budurwata ta yaudareni na aikata abinda bai dace ba da ita, saidai ina tsaka da aikatawa tace wai in karanta Fatiha>>Inji Wannan Dattijon

Kalli Bidiyon: Budurwata ta yaudareni na aikata abinda bai dace ba da ita, saidai ina tsaka da aikatawa tace wai in karanta Fatiha>>Inji Wannan Dattijon

Duk Labarai
Wannan wani Dattijo ne da ya bayyana a kafafen sada zumunta yana ikirarin cewa, Budurwarsa ta yaudareshi ya aikata abinda bai dace ba da ita. Yace yana tsaka da aikatawa sai tace wai ya karanta Fatiha. Yace anan yaki amincewa, kuma sanadiyyar Rabuwarsu kenan. https://www.tiktok.com/@auwalsuraj4549/video/7631688716901207317?_r=1&_t=ZS-95mYbqFLvLF