Friday, May 1
Shadow
Da Duminsa: Rahotanni sun bayyana cewa, Fusatattun Matasa sun Bankawa gidan Nafiu Bala Gombe dake ikirarin shine shugaban ADC wta, saidai ‘yansanda sun yi magana kan lamarin

Da Duminsa: Rahotanni sun bayyana cewa, Fusatattun Matasa sun Bankawa gidan Nafiu Bala Gombe dake ikirarin shine shugaban ADC wta, saidai ‘yansanda sun yi magana kan lamarin

Duk Labarai
Wasu Rahotanni sun rika yawo cewa, Fusatattun matasa sun bankawa gidan Nafiu Bala Gombe dake ikirarin cewa, shi ne shugaban jam'iyyar ADC wta. An ga Hotunan na yawo a kafafen sada zumunta inda wani gida ke ci da wta wanda wasu ke cewa gidan Nafiu Bala Gombe dinne a jihar Gombe Saidai hukumar 'yansandan jihar ta bakin me magana da yawunta, DSP Buhari Abdullahi ta bayyana cewa rahoton ba gaskiya bane.
Kalli Bidiyon: Tauraruwar kudancin Najeriya data kawowa mijinta kawarta ya biya bukatarsa dasu a daki daya kuma suka dauki Bidiyon ta sake sakin wani sabon Bidiyon

Kalli Bidiyon: Tauraruwar kudancin Najeriya data kawowa mijinta kawarta ya biya bukatarsa dasu a daki daya kuma suka dauki Bidiyon ta sake sakin wani sabon Bidiyon

Duk Labarai
A jiya ne dai muka samu Labarin cewa, Sisi Alagbo wadda ta kaiwa mijinta kawarta ya biya bukata dasu a daki daya kuma suka dauki Bidiyon, Bidiyon ya watsu a kafafen sada zumunta. Sisi dai ta fito ta bayar da hakuri inda tac abinda suka yi ita da mijin nata kuskurene da ba zai sake faruwa ba. Saidai wani abin mamaki shine, Sisi ta sake sakin wani Sabon Bidiyon. A Bidiyon data saki an ganta tana tallar wani maganin karfin maza wanda take cewa wai ko namiji zai biya bukatarsa da mata biyu ne a tare wannan magani zai masa aiki. Wannan yasa da yawa suka rika zargin cewa, Bidiyon farko ma itace ta sakeshi kuma da gangan dan ta samu daukaka ta ci gaba da sayar da maganinta https://twitter.com/i/status/2049509952180322751
Kalli Bidiyon: Dalilin da yasa bamu baiwa Unguwannin Talakawa isashshiyar wuta shine Almubazzaranci suke da wutar>>Inji Wani jami’in NEPA

Kalli Bidiyon: Dalilin da yasa bamu baiwa Unguwannin Talakawa isashshiyar wuta shine Almubazzaranci suke da wutar>>Inji Wani jami’in NEPA

Duk Labarai
Wani jami'in hukumar wutar lantarki ya bayyana cewa dalilin da yasa basu baiwa Unguwannin talakawa isashshiyar wuta shine Almubazzaranci suke da wutar. Yace a unguwannin talakawa ne da zarar an kawo wuta sai kaga sun kumma Borehole, sun yi guga, an kunna Freezer an kumma electric cooker, wutar da ya kamata a sha a sati daya sai su shanyeta a kwana daya. https://twitter.com/i/status/2049554848517890253
Da Duminsa: Matarnan data jagoranci daga jan dan kamfai a Kano wanda suka sakawa sunan dan kamfan tsula ta samu mukamin siyasa a jihar Kano

Da Duminsa: Matarnan data jagoranci daga jan dan kamfai a Kano wanda suka sakawa sunan dan kamfan tsula ta samu mukamin siyasa a jihar Kano

Duk Labarai
Fatima Naseer Teemahcool wadda itace shugaban Gida-Gida na Tiktok wadda kuma itace ta jagoranci daga jan dan kamfai a Kano wanda suka sakawa sunan dan kamfan tsula ta samu mukamin siyasa. Jaridar Daily Trust ta ruwaito cewa, shugaban karamar hukumar Nasarawa, Yusuf Imam Ogan Boye ne ya bata shugabar harkokin mata na karamar Hukumar. Rahoton yace a yau, Alhamis ne takardar bata mukamin ta fito. Ta dai fito ta bayar da hakuri kan daga dan kamfai din data yi inda tace ba zata sake aikatawa ba
Kalli Bidiyon: Mun yaba da mulkin Tinubu da tausayin talakawa da yake yi, mu musulmai da Kiristocin Jihar Filato zamu sake zabensa>>Inji Sheikh Sani Yahya Jingir

Kalli Bidiyon: Mun yaba da mulkin Tinubu da tausayin talakawa da yake yi, mu musulmai da Kiristocin Jihar Filato zamu sake zabensa>>Inji Sheikh Sani Yahya Jingir

Duk Labarai
Babban malamin Addinin Islama a Jihar Filato, Sheikh Sani Yahya Jingir ya bayyana cewa sun yaba da mulki irin na shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu. Musamman ma wajan tausayin talakawa. Yace dan haka yace Musulmai da Kiristoci na jihar ta Filato zasu sake zabensa. https://twitter.com/i/status/2049758928846630971