Saturday, July 11
Shadow
Bidiyon mutuniyar Soja Boy, Iftihal Madaki na daukar hankula a kafafen sada zumunta

Bidiyon mutuniyar Soja Boy, Iftihal Madaki na daukar hankula a kafafen sada zumunta

Duk Labarai
Bidiyon sabuwar wakar Soja Boy tare da mutuniyarsa, Iftihal Madaki wanda aka ganta da kayan da dasu da babu duk kusan daya na ci gaba da karade shafukan sada zumunta. A Bidiyon an ga Soja Boy a tsaye a kanta a yayin da ita kuma take zaune akan wani Keken wasa suna waka. Kasancewar Ansan Iftihal Madaki da yawaita sanya Hijabi a kafafen sadarwa yasa mutane da yawa ke ta mamakin sauyawar hakayyarta. https://www.tiktok.com/@iftih_al/video/7661234531101461781?_r=1&_t=ZS-97wr2tY2xSj
Kalli Bidiyon: Yaran Atiku Abubakar sun fara fitowa auna baiwa Aslam Aliyu hakuri bayan da tace idan suka ci gaba da sukarta zata saki update din Atiku

Kalli Bidiyon: Yaran Atiku Abubakar sun fara fitowa auna baiwa Aslam Aliyu hakuri bayan da tace idan suka ci gaba da sukarta zata saki update din Atiku

Duk Labarai
An ji ta kusa da tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar Aslam Aliyu data fita daga ADC ta koma APC ta masa barazanar cewa zata fitar da Update dinsa. Tace dalili kuwa shine zagi da sugar da yaran Atikun ke mata saboda ta koma APC, tace idan suka kaita bango zata fasa kwai. Saidai bayab wannan maganar tata. Daya daga cikin yaran Atiku ya bayyana inda ya bata hakuri yace ba Atiku ne ya saka shi ya gaya mata abinda ya gaya mata ba dan Allah ta yi hakuri. https://www.tiktok.com/@garkuwamatasa01/video/7660908516386802952?_r=1&_t=ZS-97wPb1DlzTU
Mata dake cewa sun fi son Dogon Namiji, Munafukaine, Zarmalulun sa suke so, a tunaninsu dogon Namiji dogon…gareshi>>Inji Awa Fulani

Mata dake cewa sun fi son Dogon Namiji, Munafukaine, Zarmalulun sa suke so, a tunaninsu dogon Namiji dogon…gareshi>>Inji Awa Fulani

Duk Labarai
Wannan matashiyar ta bayyana cewa, mata dake cewa suna son Dogon Namiji ba Namijin ne suke so ba, Zarmalulunsa suke so. Tace a tunaninsu Zarmalulunsa dogo ne kamar yanda yake dogo saidai tace ba duka dogayen maza bane ke da dogon Zarmaluli. https://www.tiktok.com/@awa.fulani/video/7660850866252942612?_r=1&_t=ZS-97wN1ezHdYX
Kalli Bidiyon: Ko kun saurari sabuwar wakar da Sani Musa Danja yawa yawa DSP Barau data jawo cece-kuce?

Kalli Bidiyon: Ko kun saurari sabuwar wakar da Sani Musa Danja yawa yawa DSP Barau data jawo cece-kuce?

Duk Labarai
Wata sabuwar waka da Sani Musa Danja yawa mataimakin kakakin majalisar Dattijai, Sanata Barau Jibrin ta dauki hankula sosai a kafafen sada zumunta. Da yawa dai sun bayyana cewa wakar bata da fasali kuma babu basira a yanda aka rera ta. https://www.tiktok.com/@sanidanja/video/7660313778264853780?_r=1&_t=ZS-97wEBm0Pgd3 https://www.tiktok.com/@shariff_auwal844/video/7660946651007405333?_r=1&_t=ZS-97wEzdkCTRt https://www.tiktok.com/@aminujtown/video/7661000468193135890?_r=1&_t=ZS-97wF7zu2OVY https://www.tiktok.com/@dankudakabo/video/7660762538463808789?_r=1&u_code=ejaikd8elj8058&preview_pb=0&sharer_language=en&_d=ejaij098emc1h5&share_item_id=7660762538463808789&source=h5_m&timestamp=1783755734&user_id=7483197776647635989&se...
Da Duminsa: A karshe dai Malamin jami’ar nan da ake zargi da neman matar aure ya fito ya fadi nasa bangaren

Da Duminsa: A karshe dai Malamin jami’ar nan da ake zargi da neman matar aure ya fito ya fadi nasa bangaren

Duk Labarai
Malamin Jami'ar da ake zargi ya nemi matar aure a Kano har aka masa na jaki ya fito ya bayyana bangarensa abinda ya faru. Malamin yace wallahi sharri aka masa bai yi lalata da matar ba. Yace asalima itace ta bayyana masa cewa, wai su je su yi soyayyar Ice Cream. Yace har turanci ta masa duk da shi malami ne amma bai taba jin irin wannan Turancin ba. Yace itace ta gaya masa cewa su je wani gidan cin abinci amma yaki yadda yaje. Malamin ya kara da cewa Allah ya taimaka a cikin BUK ne abin ya faru wajene na masu ilimi amma da a wajene Allah kadai yasan me za'a masa. https://twitter.com/i/status/2075706702406529510
Kalli Bidiyon: An sake yiwa wasu mutane 2 Kazafi aka musu irin aika-aikar da akawa Ummulkhairi a wani kauye dake kusa da Maraban Jos, Kaduna

Kalli Bidiyon: An sake yiwa wasu mutane 2 Kazafi aka musu irin aika-aikar da akawa Ummulkhairi a wani kauye dake kusa da Maraban Jos, Kaduna

Duk Labarai
A yayin da ake tsaka da jimamin Abunda Fusatattun matasa sukawa malamar Islamiya Ummulkhairi a Maraban Jos, Jihar Kaduna. An sakewa wasu mutane 2 irin wannan aika-aika a kauyen Unguwan dake kusa da maraban jos Kaduna. Rahoton yace mutanen biyu sun ari sabon mashinne inda suka tafi Zaria akai dan yin wata ziyara, shine suka bi ta kauyen. Mutanen garin na ganin su aka fara musu ihun barayi aka tare aka musu aika-aika aka binne gawarsu, kuma wani abin mamaki shine dattawan garin sun san an aikata hakan amma suka yi shiru. Kakakin 'yansandan jihar Kaduna, DSP Mansur ya tabbatar da faruwar lamarin inda yace sun kama mutane 6 da ake zargi a lamarin. https://www.tiktok.com/@agg_multimedia_services/video/7660933734547442952?_r=1&_t=ZS-97vWDrob9YS
Kalli Bidiyon Da Duminsa: Yanda Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ke taka rawa sosai yana murna bayan da shugaba Tinubu ya tabbatar da cewa shine zai masa mataimaki a 2027

Kalli Bidiyon Da Duminsa: Yanda Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ke taka rawa sosai yana murna bayan da shugaba Tinubu ya tabbatar da cewa shine zai masa mataimaki a 2027

Duk Labarai
A yau ne dai shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya tabbatar da cewa, Kashim Shettima ne zai matasa mataimaki a karo na biyu a zaben 2027 A wani Bidiyo daya bayyana a kafafen sadarwa, an ga Mataimakin shugaban kasar nata tika rawa yana murnar wannan lamari. https://twitter.com/i/status/2075658496314310825 Hakanan an ga yanda Kashim Shettima ya je ofis ya gaishe da shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya kuma yi masa Godiya. https://twitter.com/i/status/2075649231004528940
Da Duminsa: An bayyana randa Gwamnati zata saki Malam Nasiru Ahmad El-Rufai

Da Duminsa: An bayyana randa Gwamnati zata saki Malam Nasiru Ahmad El-Rufai

Duk Labarai
Jam'iyyar ADC ta bayyana sanda Gwamnatin APC zata saki Tsohon Gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasiru Ahmad El-Rufai. Jam'iyyar ta bayyana hakane ta bakin me magana da yawunta, Bolaji Abdullahi a wata hira da yayi da manema labarai Bolaji Abdullahi ya bayyana cewa, Gwamnatin APC tana sone sai bayan zabe sannan ta saki Malam Nasiru Ahmad El-Rufai. Saboda tasan idan ta sakeshi a yanzu, 'yan Adawa zasu kara karfi.