Tuesday, February 17
Shadow
Kalli Bidiyon: Ganin Rarara a gaban shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu yana masa waka tare da matarsa A’isha Humaira ya dauki hankula

Kalli Bidiyon: Ganin Rarara a gaban shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu yana masa waka tare da matarsa A’isha Humaira ya dauki hankula

Duk Labarai
Tauraron mawakin siyasa, Dauda Kahutu Rarara tare da matarsa, A'ishatulhumaira sun yiwa, shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu waka a yayin da ya kai ziyara jihar Adamawa. Wasu dai sun yaba da hakan inda wasu kuma suka kushe. https://www.tiktok.com/@mr__clown_/video/7607493460924370183?_r=1&_t=ZS-940Cv8WYLhY
Da Duminsa:Kalli Bidiyon yanda sabon Rikici ya barke a majalisar wakilai ta Najeriya

Da Duminsa:Kalli Bidiyon yanda sabon Rikici ya barke a majalisar wakilai ta Najeriya

Duk Labarai
Wani sabon Rikici ya barke a majalisar wakilai ta Najeriya inda wani dan majalisa yayi magana a cikin lasifika/Amsa kuwwa cewa sun karbi kudi. Daga baya, sauran wasu 'yan majalisar sun fice daga majalisar suna fadar cewa APC barayi ne. https://twitter.com/i/status/2023758782682263770 Lamarin ya farune yayin kokarin gyaran dokar zabe inda ake kokarin amincewa da a rika aika sakamakon zabe kai tsaye.
Da Duminsa: EFCC sun tabbatar da cewa malam Nasiru Ahmad El-Rufai a wajansu zai kwana suna masa tambayoyi

Da Duminsa: EFCC sun tabbatar da cewa malam Nasiru Ahmad El-Rufai a wajansu zai kwana suna masa tambayoyi

Duk Labarai
Hukumar yaki da Rashawa da cin hanci EFCC ta bayyana cewa tana tsare da tsohon gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasiru Ahmad El-Rufai. Tace a hannunta zai kwana ana masa tambayoyi. Wata majiya daga EFCC din ce ta bayyanawa jaridar TheCable hakan. Majiyar tace watakila a saki Malam Nasiru Ahmad El-Rufai ranar Talata idan aka kammala yi masa tambayoyi.
Kalli Bidiyon: Yanda aka likawa Rarara kudi a gaban shugaban kasa kuma ba abinda ya faru

Kalli Bidiyon: Yanda aka likawa Rarara kudi a gaban shugaban kasa kuma ba abinda ya faru

Duk Labarai
A yayin da Rarara kew shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu waka a ziyarar da ya kai Yola, an ga wata mata na likawa matar Rarara din kudi. Hakan ya zowa mutane da mamaki saboda EFCC na kama mutane idan suka yi haka amma gashi ana yi a gaban shugaban kasa, Babu Abinda ya faru. https://www.tiktok.com/@u7_sarki/video/7607474684875001106?_r=1&u_code=ejaikd8elj8058&preview_pb=0&sharer_language=en&_d=ejaij098emc1h5&share_item_id=7607474684875001106&source=h5_m&timestamp=1771276820&user_id=7483197776647635989&sec_user_id=MS4wLjABAAAAN7fVbcc0mzRzgIxdVwTekj-Bzgfq381B8aILPWs15fqP6aFNZ5GwIpbLEwMTYvVW&item_author_type=2&social_share_type=0&utm_source=copy&utm_campaign=client_share&utm_medium=android&share_iid=7606977366144993025&share_...
Kalli Bidiyon yanda shugaban jam’iyyar APC a jihar Kano, Abbas ke korafin cewa babu mutane da yawa a wajan taron karbar Gwamna Abba Kabir Yusuf zuwa APC

Kalli Bidiyon yanda shugaban jam’iyyar APC a jihar Kano, Abbas ke korafin cewa babu mutane da yawa a wajan taron karbar Gwamna Abba Kabir Yusuf zuwa APC

Duk Labarai
An ga Shugaban jam'iyyar APC na jihar Kano, Abdullahi Abbas na bayyana rashin jin dadinsa kan yanda ba'a tara mutane da yawa ba a wajan karbar Gwamna Abba Kabir Yusuf zuwa jam'iyyar APC. Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ne ya je wajan Taron a Kano. https://twitter.com/i/status/2023410837831221607
Kalli Bidiyon: An bamu kudi mu yi zàngà-zàngà neman a hukunta malam Nasiru Ahmad El-Rufai amma da na gano akanshine zamu yi nace ba zan yi ba saboda inasonshi>>Inji Daya daga cikin masu Zàngà-zàngàr neman a Hukunta El-Rufai

Kalli Bidiyon: An bamu kudi mu yi zàngà-zàngà neman a hukunta malam Nasiru Ahmad El-Rufai amma da na gano akanshine zamu yi nace ba zan yi ba saboda inasonshi>>Inji Daya daga cikin masu Zàngà-zàngàr neman a Hukunta El-Rufai

Duk Labarai
Daya daga cikin wadanda suka fito yin zanga-zangar neman a hukunta malam Nasiru Ahmad El-Rufai ya bayyana cewa kudi aka basu. Yace amma da ya fito yana akan Malam Nasiru ne zasu yi zanga-zangar sai ya ce ba zai yi ba saboda yana son malam. https://twitter.com/i/status/2023341053533729017
Kalli Bidiyon da Duminsa:Yanda rikici ya barke a majalisar Dattijai hadda kai Nàushy yayin da Sanata Natasha Akpoti ta ke fada da wani sanata

Kalli Bidiyon da Duminsa:Yanda rikici ya barke a majalisar Dattijai hadda kai Nàushy yayin da Sanata Natasha Akpoti ta ke fada da wani sanata

Duk Labarai
Rahotanni daga majalisar Dattijai sun bayyana cewa, sanata Natasha Akpoti daga jihar Kogi ta shiga ofishin sanata Titus Zam inda take ta babatu akan cewa an cire sunanta daga kwamitin da zasu kula da kasafin kudin hukumar ci gaban Arewa ta tsakiya. Sanata Natasha Akpoti ta rika fadin cewa, ba zata amince da wannan abu ba inda aka ana rike wani dake kokarin kai Naushi. Sanata Natasha Akpoti dai tace wannan daya ne daga cikin kokarin da ake na tauyewa mutanen mazabarta hakkinsu, tace babu wani sanatan da yafi wani, duk daya suke. https://twitter.com/i/status/2023404817264320577 https://twitter.com/i/status/2023416181357695318