Saturday, May 9
Shadow
Kalli Bidiyon: Wata Sabuwa, wanda ya saki Bidiyo Zulaihat yayanane kuma duk wanda ya kara kafeshi ya zageshi sai mun daureshi>>inji Wannan

Kalli Bidiyon: Wata Sabuwa, wanda ya saki Bidiyo Zulaihat yayanane kuma duk wanda ya kara kafeshi ya zageshi sai mun daureshi>>inji Wannan

Duk Labarai
Wata matashiya ta fito ta bayyana cewa, wanda ya saki update din Zulaihat yayantane. Tace kuma duk wanda ya kara fitowa ya zageshi sai aun daureshi. Tace wa yace ta bashi? Tace kuma Naira Miliyan Bìyqr ya bata kamin ta yadda dashi. https://www.tiktok.com/@preetyhaleema2/video/7637219520502861076?_r=1&_t=ZS-96EF5HLhoRh Lamarin Bidiyon dai ya jawo cece-kuce sosai a kafafen sada zumunta inda ake ta Allah wadai da musamman matashin da ya saki Bidiyon.
Wata Sabuwa: Ana cire Hausawa daga WhatsApp group na jam’iyyar NDC inda ake cewa jam’iyyar Inyamurai ce

Wata Sabuwa: Ana cire Hausawa daga WhatsApp group na jam’iyyar NDC inda ake cewa jam’iyyar Inyamurai ce

Duk Labarai
Wasu rahotanni sun bayyana a kafafen sada zumunta inda ake zargin cewa ana cire mutane daga WhatsApp group na jam'iyyar NDC. Wasu dai sun yi zargin cewa da ka yi tambayar da batawa masu kula da group din dadi ba sai a gogeka. Hakanan wasu sun yi zargin cewa ana cire wadanda ba Inyamurai ba daga group din. https://twitter.com/i/status/2053126785470972093
Kalli Bidiyon: Wallahi wannan yarinyar Kilaki ce dama, Bidiyon ta yafi 10 kuma Group ma garesu, duk me jin tausayinta ya daina>>Inji Malam Muhammad

Kalli Bidiyon: Wallahi wannan yarinyar Kilaki ce dama, Bidiyon ta yafi 10 kuma Group ma garesu, duk me jin tausayinta ya daina>>Inji Malam Muhammad

Duk Labarai
Malam Muhammad Sunnah Aljasawy ya bayyana cewa Zulaihat da Bidiyon ta ya watsu a kafafen sada zumunta wallahi dama Kilaki ce. Yace Bidiyon ta sun fi 10 kuma har group garesu na yin irin wannan Bidiyon. Yace duk masu jin tausayin ta su daina inda ya tsine mata. https://www.tiktok.com/@muhammadsunnahaljosawy/video/7637638704198126856?_r=1&_t=ZS-96EB5gWj5am
Kalli Bidiyon: Matar Shugaban kasa fastuwace, Gwamnan CBN shima Fastone, Shugaban INEC shima Fastone, shugaban EFCC shima Fastone dan Allah a nuna min ma’aikata daya da Wani Shehin Musulunci yake shugabanta>>Inji Sheikh Sanusi Khalil

Kalli Bidiyon: Matar Shugaban kasa fastuwace, Gwamnan CBN shima Fastone, Shugaban INEC shima Fastone, shugaban EFCC shima Fastone dan Allah a nuna min ma’aikata daya da Wani Shehin Musulunci yake shugabanta>>Inji Sheikh Sanusi Khalil

Duk Labarai
Babban malamin Addinin Islama, Sheikh Sanusi Khalil ya bayyana cewa, Matar shugaban kasa Fastuwa ce. Hakanan Shugaban INEC Fasto ne, Gwamnan CBN, Fasto ne, Shugaban EFCC shima fastone. Yace yana son a nuna masa ma'aikata daya da wani Shehin malamin Addinin Islama ke shugabanta. Yace Amma a haka ake cewa Musulmai ne ke amfani da Addinin wajan mamaye mukamai a Najeriya. https://twitter.com/i/status/2052851490205675538