Sunday, July 5
Shadow
Kalli Bidiyon: Wakar da wani matashi yayi da Babiana data dauki hankula

Kalli Bidiyon: Wakar da wani matashi yayi da Babiana data dauki hankula

Duk Labarai
An ga wani matashi yayi waka da Tauraruwar Tiktok, Babiana. Wakar dai irin wadda ake fasalta jikin macene inda take cewa kyawun jikin ta da mazaunai Allah ne ya bata ba ciko bane. Lamarin dai ya dauki hankula sosai inda wasu ke cewa ba girmanta bane. https://www.tiktok.com/@youngkido1_/video/7658210092726160648?_r=1&_t=ZS-97mTYjdbN0E Tun dai bayan bayyanar Bidiyon ta a kafafen sadarwa sa aka ganta babu kaya a jikinta, Babiana ta shiga damuwa wanda a karshe ta goge shafinta na Tiktok.
Kalli Bidiyon: Kaf matsalar Najeriya haihuwar ‘ya’ya barkatai da ake yi a Arewa ne ya jawo shi>>Inji Nafisa Abdullahi

Kalli Bidiyon: Kaf matsalar Najeriya haihuwar ‘ya’ya barkatai da ake yi a Arewa ne ya jawo shi>>Inji Nafisa Abdullahi

Duk Labarai
Tauraruwar fina-finan Hausa, Nafisa Abdullahi ta bayyana cewa, Kaf matsalar Najeriya yawan haihuwa barkatai da ake yi ne ya jawoshi. Nafisa ta bayyana hakane a Podcast din da take yi inda tace bai kamata mutane su rika haihuwar 'ya'yan da ba zasu iya kula dasu ba. Nafisa tace kuma magana ce kawai abinda zata iyayi shiyasa take yi. https://www.tiktok.com/@eeeshaofficial/video/7658930395764854034?_r=1&_t=ZS-97mKH8TZo1I
Allah Sarki Kalli Bidiyon: Yanda Momi Gombe ta fashe da kuka saboda cewar da malami yayi da kudin fasikanci ta gina masallacinta

Allah Sarki Kalli Bidiyon: Yanda Momi Gombe ta fashe da kuka saboda cewar da malami yayi da kudin fasikanci ta gina masallacinta

Duk Labarai
Rahotanni sun bayyana cewa saboda takaici da jin zafin maganar da wani malami yawa Momi Gombe kan Masallacin data gina, Har tawa sai da ta zubar. Tauraruwar Tiktok, Rahama Saidu me babban shago ce ta bayyana hakan a wani Bidiyo data saki. Rahama tace a daina binciken ina mutum ya samo kudi, idan dai Aikin Alheri yayi ya kamata a yaba masa. https://www.tiktok.com/@zakarya6291/video/7658640432921939220?_r=1&_t=ZS-97mJ3TZR6vp
Kalli Bidiyon: Malamai babu ruwanku da inda mutum ke sako kudinsa, Idan dai mutum yayi aikin Alheri kawai ku yaba masa ku daina zagi>>Inji Rahama Saidu me babban shago yayin da take kare Momi Gombe kan gina masallaci

Kalli Bidiyon: Malamai babu ruwanku da inda mutum ke sako kudinsa, Idan dai mutum yayi aikin Alheri kawai ku yaba masa ku daina zagi>>Inji Rahama Saidu me babban shago yayin da take kare Momi Gombe kan gina masallaci

Duk Labarai
Tauraruwar Tiktok, Rahama Saidu me babban Shago ta bayyana cewa bai kamata malamai su rika katsalandan a rayuwar musamman mata ba. Tace idan mace ta aikata abin Alheri ba ruwan mutane da ina ta samo kudinta, kamat yayi kawai su yaba mata. Ta bayyana hakane a Live da ta yi inda take bayyana bacin ranta kan irin maganganun da aka gayawa Momi Gombe bayan data gina Masallaci. Rahama tace bai kamata ba, dan kuwa ko da mutum na aikata abinda bai dace ba, yana rokon Allah ya yafe masa.
Kalli Bidiyon: Irin abinda ‘yan wasan Paraguay suka rikawa Mbappe amma saidai yayi ta dariya baya kulasu

Kalli Bidiyon: Irin abinda ‘yan wasan Paraguay suka rikawa Mbappe amma saidai yayi ta dariya baya kulasu

Duk Labarai
A wasan da aka yi a jiya tsakanin kasashen Faransa da Paraguay wani abu da ya dauki hankulan mutane sosai shine yanda 'yan wasan Paraguay din suka rika zalintar Kylian Mbappe. Saidai be biye musu ba dariya kawai ya rika yi. A karshe dai an samu bugun daga kai sai gole wanda Dembele yaso dauka amma sai Mbappe din ya je ua dauka. https://twitter.com/i/status/2073614194520293795 Bayan da aka tashi wasan, an ga golan Paraguay ya mikawa Mbappe hannu amma Mbappe din yaki bashi hannu ya wuce. https://twitter.com/i/status/2073544633791938724 https://twitter.com/i/status/2073574314444784015 https://twitter.com/i/status/2073547787556540426
Jam’iyyun Adawa nawa jam’iyyar APC dariya saboda rikicin cikin gida daya balle a cikin APC din

Jam’iyyun Adawa nawa jam’iyyar APC dariya saboda rikicin cikin gida daya balle a cikin APC din

Duk Labarai
Rahotanni sun bayyana cewa, Rikicin cikin gida ya balle a cikin jam'iyyar APC. Rikicin daya balle shine APC ta aikawa INEC jadawalin sunayen 'yan takararta wadanda a cikinsu akwai wandanda suka ci zaben fidda Gwani amma aka cire sunayensu aka maye da na wasu da basu ci zaben ba. Sunayen sanatoci masu ci guda 6 ne wanda basu ci zaben fidda gwani ba daga jihohi 9 ana kutsa sunayensu inda aka cire na wadanda suka ci zaben fidda gwanin. Hakan ya sabawa dokar INEC wadda tace INEC din ba zata amince da sunan duk wani dan takara wanda bai lashe zaben fidda gwaniba. Hakan yasa jam'iyyun Adawa suka sako APC gaba suna ta mata dariya. Saidai APC tace su ji da rikice-rikicen dake faruwa a cikin jam'iyyarsu.