Bidiyon mahajjata daga Jihar Adamawa suna kwana a waje a kasar Saudiyya ya dauki hankula
Mahajjatan jihar Adamawa da suka je kasar Saudiyya sun rasa dakunan kwana inda aka gansu suna kwana a waje.
Da yawa da aka yi hira dasu sun bayyana cewa basu da daki kuma suna neman hukumomin jiharsu dana kananan Hukumomin su amma basu gansu ba.
An ji wanda ya dauki Bidiyon hana kokawa cewa ya kamata a dauki matakin da ya dace.
https://twitter.com/i/status/2054860996850696454








