Thursday, September 3
Shadow
Komawar Dan Sheikh Nura Khalid Kirista ba abin mamaki bane dan dama shi yabon Kiristoci yake>>Inji Sheikh Musa Asadussunnah

Komawar Dan Sheikh Nura Khalid Kirista ba abin mamaki bane dan dama shi yabon Kiristoci yake>>Inji Sheikh Musa Asadussunnah

Duk Labarai
Idan da gaskene fahimtar da dan Sheikh Nura Khalid me suna Ibrahim da ya bar Musulunci yawa Hadisin da yasashi ya bar Musulunci, to ya kamata ya ja hankalin Mahaifinsa shima ya zama Kirista. Amma idan fahimtarsa kuskurece akan Hadisin da yasa yayi ridda to muna fatan Sheikh Nura Khalid ya fahimtar dashi ya dawo dashi kan hanya. Sannan babu Adalci a rika cewa jarrabawa ce akan Nura Khalid a rika hadashi da Jarabawar ridda da dan Sheikh Jafar Mahmud Adam Yayi Sheikh Jafar baya goyon bayan Kiristoci sannan Tauhidi yake karantarwa sannan idan aka duba sauran 'ya'yansa za'a ga yayi kokari wajan Tarbiyya dan haka riddar da dansa yayi Jarabawacw irin ta Annabi Nuhu(AS) Amma shi Sheikh Nura Khalid Digital Imam nashi ba kaddara bane saboda yana goyon bayan Kiristoci ne. Amma duk da h...
Kalli Bidiyon: Wata ‘yar Najeriya dake aikatau a kasar Egypt da me gidanta ya bata kudin Boge

Kalli Bidiyon: Wata ‘yar Najeriya dake aikatau a kasar Egypt da me gidanta ya bata kudin Boge

Duk Labarai
Wata 'yar Najeriya dake aikatau a kasar Egypt me gidan da takewa aiki ya bata kudin sallama na Boge. Ta gayawa me gidan cewa zata ajiye aiki. Shine ya dauketa a mota ya kaita wani gari da bata sani ba sannan ya ajiyeta a karkashin gada, ya bata kudin sallama. Saidai ko da ta bude kudin sai taga ashe a tsakiyar kudin takarda ce. https://twitter.com/HeDontMakeNoise/status/2095059611493552296
Kalli Bidiyon: Yanda mutane suka rika cewa sai Atiku a wajan Taron jam’iyyar APC a jihar Zamfara

Kalli Bidiyon: Yanda mutane suka rika cewa sai Atiku a wajan Taron jam’iyyar APC a jihar Zamfara

Duk Labarai
An yi taro dan taya tsohon Gwamnan jihar Zamfara, Abdulaziz Yari murnar bashi shugabancin yakin neman zaben shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu na 2027 A wajan Taron manyan 'yan siyasar sun rika fadar Najeriya amma wanda suka taru a wajan na cewa sai Tinubu. Lamarin ya dauki hankula a kafafen sada zumunta. https://twitter.com/Engr_imran_mk/status/2095194182801338379