Sunday, September 6
Shadow
Kalli Bidiyon: Rawar da Ganduje da Sanata Barau suka yi a wajan kaddamar da yakin neman zaben Tinubu a Kano ta dauki hankula

Kalli Bidiyon: Rawar da Ganduje da Sanata Barau suka yi a wajan kaddamar da yakin neman zaben Tinubu a Kano ta dauki hankula

Duk Labarai
A jiyane aka kaddamar da fara yakin neman zaben shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu a jihar Kano. Jiga-jigan jam'iyyar APC na jihar da suka hada da Gwamna Abba Kabir Yusuf da Sanata Barau Jibrin da Dr. Abdullahi Umar Ganduje sun hakarci wajan. An hangi Ganduje da Sanata Barau suna taka rawa a wajan. https://www.tiktok.com/@alamin_protocol/video/7682060799342333204?_r=1&_t=ZS-99V6R66X7Zc
Kalli Bidiyon: Sheikh Dr. Ahmad Gumi yayi bayani dalla-dalla kan abinda ya faru tsakaninsa da mutumin da yace wai ya rike masa mata

Kalli Bidiyon: Sheikh Dr. Ahmad Gumi yayi bayani dalla-dalla kan abinda ya faru tsakaninsa da mutumin da yace wai ya rike masa mata

Duk Labarai
Biyo bayan zargin da wani magidanci yawa babban malamin Addinin Islama, Sheikh Dr. Ahmad Gumi yayi cewa ya rike masa mata na tsawon watanni 11 a gidansa. Malam yace mijin yana cutar da itane shine taga ina zata je ta samu mafaka? Shine ta je gidansa. Yace mutumin ya baiwa 'yansanda kudi yayi dukkan wani abu da yake tunanin yi amma bai yi nasara ba shine ya dauki matakin zuwa wajan 'yan Jarida dan ya tsoratashi yace amma ba zai tsorata ba. Malam yace yanzu magana na kotu. https://www.tiktok.com/@abumaliktv007/video/7682033324453399816?_r=1&_t=ZS-99V2OLJWgej Mutumin dai yace matarsa 'yar kasar Morocco ce kuma shine ya je har kasarsu ya auro ta kuma babu wanda ya santa a Najeriya sai ta dalilinsa. https://www.tiktok.com/@abumaliktv007/video/7682106971159383303?_r=1&am...
Dana da Allah ya jarrabeni dashi ya koma Kirista watau Ibrahim, Yana da tabin hankali>>Inji Sheikh Nura Khalid

Dana da Allah ya jarrabeni dashi ya koma Kirista watau Ibrahim, Yana da tabin hankali>>Inji Sheikh Nura Khalid

Duk Labarai
Dana Ibrahim Allah ya jarrabeni akansa ya koma Kirista yana da matsalar kwakwalwa. Ko makarantar Firamare bai kammala ba. Haka kawai sai a nemeshia rasa inda yake akai ta fama dashi Kaninsa yanzu haka yana digiri na 2(Masters Degree) Akwai kannensa 5 duk sun da Degree Allah ya ban 'ya'ya 36 me yasa ba zaku yi magana akan sauran ba, sai guda daya? Banso in yi magana akan maganar ba amma sukar da ake min ta yi yawa Inji Sheikh Nura Khalid https://www.tiktok.com/@digital_imaam/video/7682186512548547860?_r=1&_t=ZS-99UyyOm8WSD
Bama Farin ciki da zaman Dan Sheikh Nura Khalid Kirista>>Inji Wannan Kiristan

Bama Farin ciki da zaman Dan Sheikh Nura Khalid Kirista>>Inji Wannan Kiristan

Duk Labarai
Ni Kirista ne amma bana murna da komawar dan Sheikh Nura Khalid kirsta. Amma tunda abinda Allah ya kaddara kenan mun yadda Sannan masu sukar Sheikh Nura Khalid ku daina, kuna ce mai malamin Arna to mun yadda mun karbeshi. Kaf Najeriya babu fasto ko malami dake kira akan zaman lafiya kamarsa Inji wannan Kiristan https://www.tiktok.com/@1real65/video/7680993262668123412?_r=1&_t=ZS-99UOEqSOLiM