Saturday, September 5
Shadow
Kalli Bidiyon: Martanin Masallacin Sultan Bello kan zargin da wani yawa Sheikh Ahmad Gumi ya rike masa mata

Kalli Bidiyon: Martanin Masallacin Sultan Bello kan zargin da wani yawa Sheikh Ahmad Gumi ya rike masa mata

Duk Labarai
Hadimin Sheikh Dr. Ahmad Gumi, Malam Nasiru dan Agaji ya mayarwa da mutumin da yace zargi malam da rike masa mata. Nasiru yace matar wannan mutumin itace da kanta ta je gidan malam neman taimako kan abinda mijinta yake mata. Yace kuma sun kai magana kotu dan haka babu abinda zasu ce game da abinda ya faru. Mutumin dai ya fito ya zargi cewa matarsa da ya auro daga kasar Morocco ta shafe watanni 11 a gidan Sheikh Dr. Ahmad Gumi inda ya zargesa da riketa. Mutumin dai ya zargi cewa Sheikh Gumi bashi da wata alaka da matar sun hadune a wani shagon sayar da magani. https://www.tiktok.com/@abumaliktv007/video/7681924688896953608?_r=1&_t=ZS-99TSootuVuO
Ya zargi soja da sayar masa da wayar sata

Ya zargi soja da sayar masa da wayar sata

Duk Labarai
Me sayar da waya me suna Jalaluddeen Dan Malam ya zargi wannan sojan da sato waya ya sayar masa. Yace sojan ya kai masa waya ya saya babu kwali shine da yace ba zai saya ba amma daga baya suka je wajan shugabansu a kasuwar sojan yayi alkawarin zai kawo kwalin waya. Yace bayan sojan ya tafi ranar da suka yi alkawarin zai kawo masa kwali ta yi amma da ya kira sai sojan yayi Block dinsa. Yace masu waya kuma suka yi tracking aka zo aka kamashi yace a wajan soja ya siya aka ce idan bai kawo soja ba shi za'a rike. Yace hakanan sai da ya biya kudin wayar ya kuma yi belin kansa Yace kasa samun sojan a waya ne yasa dole ya fito da maganar shafukan sada zumunta https://www.tiktok.com/@jalaludeen8212/video/7680959726099729684?_r=1&_t=ZS-99SmN4g5LWy
Sheikh Nura Khalid ya yi magana kan barin Musulunci da dansa yayi

Sheikh Nura Khalid ya yi magana kan barin Musulunci da dansa yayi

Duk Labarai
A yayin da ake ta cece-kuce kan Barin Musulunci da dan Babban malamin Addinin Islama, Sheikh Nura Khalid me suna Ibrahim yayi. Malam yayi raddi kan maganar. Saidai bai fito yayi maganar kai tsaye ba. Yace ne ana fatan idan wata masifa ta fito ta fada a gidansu Sannan yace amma masu musu irin wannan fatan Masifar suna musu fatan su kada Allah ya jarabesu da mafi kankantar Masifa. https://www.tiktok.com/@digital_imaam/video/7681777283341978901?_r=1&_t=ZS-99ShP0Ptxy6
Bature ya yaudareshi da cewa zai samar masa Visar Amurka

Bature ya yaudareshi da cewa zai samar masa Visar Amurka

Duk Labarai
Wani dan kasar Amurka dan Luwqdy ya zo yace yana sona kuma idan na yadda muka yi zai samarmin takardun zama dan Amurka. Dana yadda muka yi, sai yace yanzu kuma abinda yake so shine in wallafa abinda muka yi da soyayyar da muke a kafafen sada zumunta Sai nace masa hakan ba zai yiyu ba, saidai idan na koma zama a kasar Amirkar zan iya wallafawa. Sai ya dauke ni muka je Seychelles acan ne yace to tunda yanzu ba'a Najeriya nake ba in wallafa hotuna da Bidiyo soyayyar mu a kafafen sada zumuntana. Sai na wallafa, tun daga nan ban kara ganinsa ba ya tsere ya barni. Dan Allah a taimakamin ina rokon hukumomi a Amurka su nemoshi ya cika alkawuran da ya daukar min sannan 'yan Najeriya ma ina neman taimakonku, yanzu dangina duk sun san ni abinda nake Yace yanzu gashi a kasar da ba ka...
Da gangan El-Rufai ya rika shirya yanda aka rika Shyekye mutanen kudancin Kaduna>>Inji Ministan tsaro, Christopher Musa

Da gangan El-Rufai ya rika shirya yanda aka rika Shyekye mutanen kudancin Kaduna>>Inji Ministan tsaro, Christopher Musa

Duk Labarai
Tsohon Gwamnan Kaduna, Malam Nasiru Ahmad El-Rufai da gangan ya rika shirya yanda za'a Shyekye mutanen kudancin Kaduna Kuma har alfahari yake da hakan. Shiyasa har yanzu bamu manta dashi ba zafin abinda ya mana har yanzu yana damunmu a zuciya. Sannan ya kawo rarrabuwar kawuna, 'yan Kudancin Kaduna dake zaune a Arewacin Jihar yasa dole suka rika komawa Kudanci. El-Rufai ya gasamu Amma cikin shekara daya da zuwa Gwamna Uba sani ya kawo mana sauki Inji Ministan Tsaro, Christopher Musa https://twitter.com/_hafsat_paki/status/2095627878503272790