Sunday, February 8
Shadow
Kalli Bidiyon: Muna ciyar da Masu laifi Akan Naira 780 kowace rana, hakanan muna ciyar da karnukan aiki akan Naira 800 a kowace rana>>Inji Hukumar gidan gyaran hali ta Najeriya

Kalli Bidiyon: Muna ciyar da Masu laifi Akan Naira 780 kowace rana, hakanan muna ciyar da karnukan aiki akan Naira 800 a kowace rana>>Inji Hukumar gidan gyaran hali ta Najeriya

Duk Labarai
Hukumar gidan gyaran hali ta Najeriya, Nigerian Prison Service tace tana ciyar da kowane me laifi akan Naira 780 a kowace rana. Sannan tana ciyar da karnuka akan Naira 800 a kowace rana. Shugaban hukumar ne ya bayana haka yayin da yake gabatar da kasafin kudin hukumar na shekara a gaban majalisar tarayya. Sanata Adams Oshiomhole wanda shine ya jagoranci zaman ya kalubalanci cewa, ta yaya za'a rika ciyar da karnuka fiye da mutane? https://twitter.com/i/status/2020194107231027446
Kalli Bidiyon: An yi min wahayi Za’a sake yunkurin yiwa shugaba Tinubu jhùyìn Mùlkì>>Inji Fasto Ayodele

Kalli Bidiyon: An yi min wahayi Za’a sake yunkurin yiwa shugaba Tinubu jhùyìn Mùlkì>>Inji Fasto Ayodele

Duk Labarai
Fasto Ayodele ya bayyana cewa, an masa wahayin akwai wani yunkurin juyin Mulki da za'a sake yiwa shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu. Ya bayyana cewa a wannan karin akwai wata kasa ma da zata goyi bayan yunkurin juyin mulkin. A cewarsa, DSS ne kawai zasu iya dakile wannan jhuyin mulkin. https://twitter.com/i/status/2019535852641354125
Wata Sabuwa: Jafar Jafar yace Mutuminnan da ya yi ikirarin shi dan kasuwane ya baiwa Tauraruwar Tiktok, Rahama Saidu me babban Shago kyautar Mota da Shago a Sokoto, Ashe dansanda ne

Wata Sabuwa: Jafar Jafar yace Mutuminnan da ya yi ikirarin shi dan kasuwane ya baiwa Tauraruwar Tiktok, Rahama Saidu me babban Shago kyautar Mota da Shago a Sokoto, Ashe dansanda ne

Duk Labarai
A jiyane, Hutudole ya kawo muku rahoton yanda wani dan kasuwa ya baiwa Tauraruwar Tiktok, Rahama Saidu kyautar Mota da shago a jihar Sokoto. Rahama ta nuna Bidiyon yanda aka bata kyautar a shafinta na Tiktok. Saidai a wani Rahoto da mawallafin jaridar Daily Nigerian Jafar-jafar ya wallafa yace wannan mutumin dansanda ne. Ya kuma ce bai kamata a samu Dansanda da irin wannan hali ba. Saidai yace watakila yana wakilatar wanine. https://twitter.com/i/status/2020213730999439635
Kalli Bidiyon: Yanda ‘Yan Gombe suke cewa Farfesa Isa Ali Pantami yayi rawa a zagayen siyasar da yayi

Kalli Bidiyon: Yanda ‘Yan Gombe suke cewa Farfesa Isa Ali Pantami yayi rawa a zagayen siyasar da yayi

Duk Labarai
Wasu Bidiyon da suka biyo bayan zagayen siyasar da Farfesa Isa Ali Pantami yayi a garin Gombe sun jawo cece-kuce. Wasu Gombawa sun fito suna cewa Farfesa yayi rawa. Dama dai a ofishin jam'iyyar APC yayin da ya je sabunta katinsa na jam'iyya, sakataren jam'iyyar yae masa sai ya ajiyr malumta abuga ganga yayi rawa. https://www.tiktok.com/@nasiridrisadam1/video/7603431750219336981?_r=1&_t=ZS-93jFbizzx8D https://www.tiktok.com/@kul.da.lafiar.baki/video/7604014835621235976?_r=1&u_code=ejaikd8elj8058&preview_pb=0&sharer_language=en&_d=ejaij098emc1h5&share_item_id=7604014835621235976&source=h5_m&timestamp=1770488596&user_id=7483197776647635989&sec_user_id=MS4wLjABAAAAN7fVbcc0mzRzgIxdVwTekj-Bzgfq381B8aILPWs15fqP6aFNZ5GwIpbLEwMTYvVW&item_a...
Kuma Dai kalli Bidiyon: An sake Baiwa Rahama Saidu me babbar shago, Mota da Shago kyauta

Kuma Dai kalli Bidiyon: An sake Baiwa Rahama Saidu me babbar shago, Mota da Shago kyauta

Duk Labarai
Tauraruwar Tiktok, Rahama Saidu ta sake samun kyautar Mota da Shago. Ta bayyana hakane a shafinta na Tiktok inda aka ga ta bayyana cewa wani ne ya mata kyautar. Shi kuma a nasa jawabin yace, ya mata kyautar ne dalilin soyayyar da yaga tanawa Gwamnan jiharsu. https://www.tiktok.com/@rahamasaidu2/video/7603728956419853576?_r=1&u_code=ejaikd8elj8058&preview_pb=0&sharer_language=en&_d=ejaij098emc1h5&share_item_id=7603728956419853576&source=h5_m&timestamp=1770483288&user_id=7483197776647635989&sec_user_id=MS4wLjABAAAAN7fVbcc0mzRzgIxdVwTekj-Bzgfq381B8aILPWs15fqP6aFNZ5GwIpbLEwMTYvVW&item_author_type=2&social_share_type=0&utm_source=copy&utm_campaign=client_share&utm_medium=android&share_iid=7568740291232040721&share_link_id...
Da Duminsa: Ji yanda ta kachame tsakanin bangaren Kwankwasiyya da suka koma APC da bangaren Ganduje

Da Duminsa: Ji yanda ta kachame tsakanin bangaren Kwankwasiyya da suka koma APC da bangaren Ganduje

Duk Labarai
Rikici ya ɓarke a taron masu ruwa da tsaki na APC a mazaɓar Dawakin-Tofa/Tofa/Rimingado a Kano Rahotanni na baiyana cewa rikicin ya ɓarke a taron masu ruwa da tsaki na jam'iyyar APC mai mulki a jihar Kano a yankin mazaɓar Dawakin-Tofa/Tofa/Rimingado. Wata jaridar yanar gizo, Arewa Updates ta rawaito cewa rikicin ya fara ne bayan da Hajiya Hasiya Aminu, shugabar mata ta jam'iyyar NNPP ta Dawakin-Tofa waɗanda suka koma APC, ta ƙalubalanci ɗan majalisar tarayya na yankin, Tijjani Abdulkadir Jobe, wanda tare da shi suka koma NNPP a can baya. Jaridar ta rawaito cewa Hajiya Hasiya ta ƙalubalanci Jobe wajen gazawa ta kulawa da ƴan jam'iyya, har take kiran da ya yi koyi da Shugaban Karamar Hukumar Dawakin-Tofa, Anas Mukhtar Bello DanMaliki da kuma Engr. Abba Ganduje, abin da ya hasala ɗan...