Wednesday, August 12
Shadow
Kalli Bidiyon: Tsohuwar matar Gfresh Maryak Nicki Minaj tana tuka GLK irin wadda ake samowa a Abuja

Kalli Bidiyon: Tsohuwar matar Gfresh Maryak Nicki Minaj tana tuka GLK irin wadda ake samowa a Abuja

Duk Labarai
An hangi Tsohuwar Matar Gfresh Al-amin, Maryam Nicki Minaj tana tuka motar GLK a wani Bidiyo data wallafa. Da yawa sun bayyana cewa ta tashi kansu inda suke cewa basu taba ganin Gfresh na tuka mota ba. Maryam dai a yanzu suna sayayya ita da Hassan Make-Up inda yace yana jiran ta gama Idda ne ya aureta. https://www.tiktok.com/@maryamnickim/video/7672858204887436565?_r=1&u_code=ejaikd8elj8058&preview_pb=0&sharer_language=en&_d=ejaij098emc1h5&share_item_id=7672858204887436565&source=h5_m&timestamp=1786526580&user_id=7483197776647635989&sec_user_id=MS4wLjABAAAAN7fVbcc0mzRzgIxdVwTekj-Bzgfq381B8aILPWs15fqP6aFNZ5GwIpbLEwMTYvVW&social_share_type=0&utm_source=copy&utm_campaign=client_share&utm_medium=android&share_iid=766574075353206...
Kawar Amani, Maruma ta zargi cewa, Amani da aurenta take yawace-yawace

Kawar Amani, Maruma ta zargi cewa, Amani da aurenta take yawace-yawace

Duk Labarai
Wani comment da ake alakantawa da Maruma, kawar Amani tsohuwar Budurwar Bilal Villa ya karade kafafen sada zumunta. A comment din an ga Maruma ta rubuta cewa wai Amani na da aure a Saudiyya amma ta baro mijin ta taho Najeriya take yawon Tazubar. Saidai wannan lamari ya zowa mutane da mamaki saboda musamman karancin shekaru na Amani inda wasu da yawa ke cewa basu yadda ba. Ana cikin haka kwatsam sai kuma ga wata murya itama ta bayyana inda take cewa, Amani ba a Saudiyya ta yi aure ba, a Nijar ne. Zuwa lokacin hada wannan Rahoton dai ba'aji ba daga bakin amani. https://www.tiktok.com/@call_me_notification001/video/7672703537205529863?_r=1&u_code=ejaikd8elj8058&preview_pb=0&sharer_language=en&_d=ejaij098emc1h5&share_item_id=7672703537205529863&source=h...
‘Yansanda sun kama Malaman jami’a saboda sun ce zasu je yajin aiki

‘Yansanda sun kama Malaman jami’a saboda sun ce zasu je yajin aiki

Duk Labarai
Rahotanni daga jihar Imo na cewa, 'yansanda sun kama malaman jami'ar Imo State University (IMSU) dake karkashin kungiyar malaman jami'a ta ASUU dan sun bayyana cewa zasu je yajin aiki. Rahoton yace an kamasu ne bayan wani shiri da aka yi dasu a wani gidan rediyo na jihar inda suka bayyana aniyarsu ta shiga yajin aiki saboda rashin cika alkawarin da Gwamnati ta musu. Malaman sun bayyana cewa ya kamata alkawarin da gwamnatin tarayya tawa jami'o'in Najeriya ya hada hadda jami'o'in Jihohi. Daga cikin wadanda aka kama hadda shugaban kungiyar ASUU din na jihaa, watau Chairman, Stephen Oguji. Saidai Rahoton Vanguard ya ce daga baya an sakesu. Amma kungiyar ta ASUU tace wannan ba zai bata tsoro ba. Tuni dai kungiyar ASUU ta kasa ta sanar da cewa, zata bayar da kwanaki 14 a biya ...