Tuesday, May 5
Shadow
Kuma Dai Bidiyon Tauraruwar Tiktok, Hafsat Baby ya sake bayyana inda aka ganta kusan babu komai a jikinta

Kuma Dai Bidiyon Tauraruwar Tiktok, Hafsat Baby ya sake bayyana inda aka ganta kusan babu komai a jikinta

Duk Labarai
Tauraruwar Tiktok, Hafsat Baby wadda Bidiyon Tsyràìchyn ta ya watsu a baya, a yanzu ma wani Bidiyo ya sake bayyana. A wannan Bidiyon an ganta a zaune kusan babu komai a jikinta sai wani dan mayafi data rufe wani sashe na jikinta dashi. Kasancewar Bidiyon yayi muni shiyasa ba zamu iya kawo muku shi nan ba saidai hotonsa a kasa.
Kalli Bidiyon: Abdulmumini Jibrin Kofa na Surfawa mutanen mazabarsa ashariya bayan da rahotanni suka fito cewa ba zai samu Tikitin tsayawa takara ba

Kalli Bidiyon: Abdulmumini Jibrin Kofa na Surfawa mutanen mazabarsa ashariya bayan da rahotanni suka fito cewa ba zai samu Tikitin tsayawa takara ba

Duk Labarai
An hango Abdulmumin Jibrin na surfawa mutanen Mazabaraa ashariya. Bidiyon lamarin ya karade kafafen sada zumunta inda akai ta mamaki. Wasu rahotanni sun bayyana cewa hakan na zuwane a yayin da akace ba za'a bashi tikitin tsayawa takara ba. https://twitter.com/i/status/2051423680878588131
Da Duminsa: Atiku Abubakar ma zai bar ADC ya bi su Peter Obi da Kwankwaso jam’iyyar NDC

Da Duminsa: Atiku Abubakar ma zai bar ADC ya bi su Peter Obi da Kwankwaso jam’iyyar NDC

Duk Labarai
Rahotanni sun bayyana cewa, shima Atiku Abubakar na shirin barin jam'iyyar ADC dan ya bi su Peter Obi da Kwankwaso zuwa jam'iyyar NDC. Rahoton yace yanzu haka Atiku na shawara akan wannan batu. Shahararren dan jarida na gidan talabijin din Arise TV, Rufai Oseni ne ya bayyana hakan a shafinsa na X. https://twitter.com/i/status/2051538613096112588
Kai Duniya, Wai Yaushe Hausawa suka lalace haka? Bidiyon Tsyràìchy na wannan matashiyar Saurayinta na aikata Abinda bai dace ba da ita ya karade kafafen sada zumunta

Kai Duniya, Wai Yaushe Hausawa suka lalace haka? Bidiyon Tsyràìchy na wannan matashiyar Saurayinta na aikata Abinda bai dace ba da ita ya karade kafafen sada zumunta

Duk Labarai
Wannan matashiyar bahaushiyar ta karade kafafen sada zumunta inda aka ga Bidiyon ta wani saurayinta yana biyan bukatarsa da ita. Da yawa sun yi amanannar cewa, wayau ya mata musamman saboda irin kalaman da take fadi a cikin Bidiyon. An ji tana kuka tana cewa wayyo Allah babana, wayyo Allah mamana, hakan yasa wasu suka fassara cewa wayau ya mata bata saba ba. Bidiyon dai yayi muni matuka da babu abinda ba'a gani ba saurayin nata ya nuna fuskarta da komai har ya kammala biyan bukatarsa amma shi bai nuna fuskarsa ba saidai muryarsa kawai ake ji.
Kalli Bidiyon: Yanda Sowore suka tayar da hankula a Abuja, suna kiran a saki Dan jarida da aka kama saboda ya fallasa cewa ba’a baiwa sojojin Najeriya isashshen Abinci

Kalli Bidiyon: Yanda Sowore suka tayar da hankula a Abuja, suna kiran a saki Dan jarida da aka kama saboda ya fallasa cewa ba’a baiwa sojojin Najeriya isashshen Abinci

Duk Labarai
Dan gwagwar maya kuma mawallafin jaridar Sahara reporters, Omoyele Sowore ya shiga gaba inda aka gudanar da zanga-zangar neman a saki wani dan jarida daya wallafa cewa ba'a baiwa sojojin Najeriya isashshen Abinci. https://twitter.com/i/status/2051286202599256415 Dan jaridar Me suna Justice Crack an kamashi ne inda DSS da sojoji suke rike dashi. Saidai matasan kudu sun fito inda suke neman sai an sakeshi.
Daga gayawa Sheikh Pantami cewa kujerar Gwamna ta mai girma, sanata ya kamata ya fara nema shikenan yayi Blocking dina

Daga gayawa Sheikh Pantami cewa kujerar Gwamna ta mai girma, sanata ya kamata ya fara nema shikenan yayi Blocking dina

Duk Labarai
Wani ya bayyana cewa ya baiwa Farfesa Hon. Sheikh Isa Ali Pantami shawarar cewa ba gwamna ya kamata ya fara nema ba, Sanata ya kamata ya fara nema. Yace daga gayawa Pantamin hakan sai yayi Block dinsa. https://twitter.com/i/status/2051008353350881584 A jiya ne dai Farfesa Isa Ali Pantami ya bayyana cewa bai yadda da dan takarar bai daya da aka tsayar dashi a matsayin dan takarar Gwamnan jihar Gombe ba a jam'iyyar APC. https://twitter.com/i/status/2051067363856986116