Wannan wani Dansandan Najeriya ne da ya fasawa wani me motar Mercedes Benz gilashin mota.
Daga karshe dai ya koma yana rokon me kotar cewa san girman Allah yayi hakuri.
https://twitter.com/i/status/2075690354964078814
Bidiyon sabuwar wakar Soja Boy tare da mutuniyarsa, Iftihal Madaki wanda aka ganta da kayan da dasu da babu duk kusan daya na ci gaba da karade shafukan sada zumunta.
A Bidiyon an ga Soja Boy a tsaye a kanta a yayin da ita kuma take zaune akan wani Keken wasa suna waka.
Kasancewar Ansan Iftihal Madaki da yawaita sanya Hijabi a kafafen sadarwa yasa mutane da yawa ke ta mamakin sauyawar hakayyarta.
https://www.tiktok.com/@iftih_al/video/7661234531101461781?_r=1&_t=ZS-97wr2tY2xSj
An ji ta kusa da tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar Aslam Aliyu data fita daga ADC ta koma APC ta masa barazanar cewa zata fitar da Update dinsa.
Tace dalili kuwa shine zagi da sugar da yaran Atikun ke mata saboda ta koma APC, tace idan suka kaita bango zata fasa kwai.
Saidai bayab wannan maganar tata.
Daya daga cikin yaran Atiku ya bayyana inda ya bata hakuri yace ba Atiku ne ya saka shi ya gaya mata abinda ya gaya mata ba dan Allah ta yi hakuri.
https://www.tiktok.com/@garkuwamatasa01/video/7660908516386802952?_r=1&_t=ZS-97wPb1DlzTU
Wadannan 'yan matan sun bayyana yanda suke fuskantar hawa Keke Napep inda suka nuna yanda 'yan Keke Napep ke musu idan sun hau.
Sun bayyana cewa yawanci hakan na faruwane idan suka shiga gaban Keke Napep.
Kalli Bidiyon a kasa:
https://www.tiktok.com/@goldeneyes481/video/7660627687374867732?_r=1&_t=ZS-97wOBSZsqMi
Wannan matashiyar ta bayyana cewa, mata dake cewa suna son Dogon Namiji ba Namijin ne suke so ba, Zarmalulunsa suke so.
Tace a tunaninsu Zarmalulunsa dogo ne kamar yanda yake dogo saidai tace ba duka dogayen maza bane ke da dogon Zarmaluli.
https://www.tiktok.com/@awa.fulani/video/7660850866252942612?_r=1&_t=ZS-97wN1ezHdYX
Lamine Yamal ya rika murmushi a filin wasa bayan hango kaninsa a cikin 'yan kallo.
An ga kanin nasa yana daga masa hannu.
Lamarin ya dauki hankulan 'yan kallo inda akai ta sharhi.
https://twitter.com/i/status/2075845388074963147
Wata sabuwar waka da Sani Musa Danja yawa mataimakin kakakin majalisar Dattijai, Sanata Barau Jibrin ta dauki hankula sosai a kafafen sada zumunta.
Da yawa dai sun bayyana cewa wakar bata da fasali kuma babu basira a yanda aka rera ta.
https://www.tiktok.com/@sanidanja/video/7660313778264853780?_r=1&_t=ZS-97wEBm0Pgd3
https://www.tiktok.com/@shariff_auwal844/video/7660946651007405333?_r=1&_t=ZS-97wEzdkCTRt
https://www.tiktok.com/@aminujtown/video/7661000468193135890?_r=1&_t=ZS-97wF7zu2OVY
https://www.tiktok.com/@dankudakabo/video/7660762538463808789?_r=1&u_code=ejaikd8elj8058&preview_pb=0&sharer_language=en&_d=ejaij098emc1h5&share_item_id=7660762538463808789&source=h5_m×tamp=1783755734&user_id=7483197776647635989&se...
Malamin Jami'ar da ake zargi ya nemi matar aure a Kano har aka masa na jaki ya fito ya bayyana bangarensa abinda ya faru.
Malamin yace wallahi sharri aka masa bai yi lalata da matar ba.
Yace asalima itace ta bayyana masa cewa, wai su je su yi soyayyar Ice Cream.
Yace har turanci ta masa duk da shi malami ne amma bai taba jin irin wannan Turancin ba.
Yace itace ta gaya masa cewa su je wani gidan cin abinci amma yaki yadda yaje.
Malamin ya kara da cewa Allah ya taimaka a cikin BUK ne abin ya faru wajene na masu ilimi amma da a wajene Allah kadai yasan me za'a masa.
https://twitter.com/i/status/2075706702406529510
A yayin da ake tsaka da jimamin Abunda Fusatattun matasa sukawa malamar Islamiya Ummulkhairi a Maraban Jos, Jihar Kaduna.
An sakewa wasu mutane 2 irin wannan aika-aika a kauyen Unguwan dake kusa da maraban jos Kaduna.
Rahoton yace mutanen biyu sun ari sabon mashinne inda suka tafi Zaria akai dan yin wata ziyara, shine suka bi ta kauyen.
Mutanen garin na ganin su aka fara musu ihun barayi aka tare aka musu aika-aika aka binne gawarsu, kuma wani abin mamaki shine dattawan garin sun san an aikata hakan amma suka yi shiru.
Kakakin 'yansandan jihar Kaduna, DSP Mansur ya tabbatar da faruwar lamarin inda yace sun kama mutane 6 da ake zargi a lamarin.
https://www.tiktok.com/@agg_multimedia_services/video/7660933734547442952?_r=1&_t=ZS-97vWDrob9YS
A yau ne dai shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya tabbatar da cewa, Kashim Shettima ne zai matasa mataimaki a karo na biyu a zaben 2027
A wani Bidiyo daya bayyana a kafafen sadarwa, an ga Mataimakin shugaban kasar nata tika rawa yana murnar wannan lamari.
https://twitter.com/i/status/2075658496314310825
Hakanan an ga yanda Kashim Shettima ya je ofis ya gaishe da shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya kuma yi masa Godiya.
https://twitter.com/i/status/2075649231004528940