Thursday, February 19
Shadow
Da Duminsa: Yayin da suke tsare dashi a Ofishinsu, ICPC sun kuma kai samame gidan Malam Nasiru Ahmad El-Rufai

Da Duminsa: Yayin da suke tsare dashi a Ofishinsu, ICPC sun kuma kai samame gidan Malam Nasiru Ahmad El-Rufai

Duk Labarai
Rahotanni sun bayyana cewa, ICPC sun kai samame a gidan tsohon Gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasiru Ahmad El-Rufai. Sun kai samamenne a gidansa dake Aso Drive Abuja. Me magana da yawun Malam Nasiru Ahmad El-Rufai, Muyiwa Adekeye ne ya bayyana hakan a shafinsa na X. Ya kara da cewa, Lauyan Malam, Ubong Akpan yayi Allah wadai da wannan samamen inda yace take hakkin Malam ne da kuma yiwa harkar shari'a karan tsaye.
Innalillahi wa’inna ilaihi raji’un: Kalli Bidiyon yanda Hafsat Baby ta furta kalmar “Fita daga Musulunci ”  wajan cacar bakin da suke ita da Sadiya Haruna

Innalillahi wa’inna ilaihi raji’un: Kalli Bidiyon yanda Hafsat Baby ta furta kalmar “Fita daga Musulunci ” wajan cacar bakin da suke ita da Sadiya Haruna

Duk Labarai
Tauraruwar Tiktok, Hafsat Baby Ta Furta Kalmar Batanci ga Allah wadda malamai suka bayyana cewa tana kafurta duk wanda yayi. Hafsat ta Furta wannan mummunar kalmane a yayin da take Zhaghin Sadiya Haruna. Da yawa dai na ta mata raddi da gaya mata cewa ta fita daga Musulunci bata sani ba. https://www.tiktok.com/@king_malia1/video/7608428314855787796?_r=1&_t=ZS-943IBSOGojZ https://www.tiktok.com/@sayyada_sadiya_haruna/video/7607711602359471376?_r=1&u_code=ejaikd8elj8058&preview_pb=0&sharer_language=en&_d=ejaij098emc1h5&share_item_id=7607711602359471376&source=h5_m&timestamp=1771507497&user_id=7483197776647635989&sec_user_id=MS4wLjABAAAAN7fVbcc0mzRzgIxdVwTekj-Bzgfq381B8aILPWs15fqP6aFNZ5GwIpbLEwMTYvVW&item_author_type=2&social_share...
Allah Sarki Kalli Bidiyon: Malama Hafsat me Karatun Qur’ani a Tiktok ta koka bayan da Gwamna Abba Kabir Yusuf ya biya mata Umrah amma da sunayen wanda zasu tafi ya fito bata ga sunanta ba

Allah Sarki Kalli Bidiyon: Malama Hafsat me Karatun Qur’ani a Tiktok ta koka bayan da Gwamna Abba Kabir Yusuf ya biya mata Umrah amma da sunayen wanda zasu tafi ya fito bata ga sunanta ba

Duk Labarai
Tauraruwar Tiktok da ta shahara wajan Karatun Qur'ani da fadakarwa, Malam Hafsah ta koka da yanda Gwamnan Kanox Abba Kabir Yusuf ya biya mata Umrah amma da sunayen wadanda zasu tafi suka fito, bata ga sunanta ba. Ta yi Bidiyo a shafinta na Tiktok inda take kokawa da cewa 'yan uwa da abokan arziki duk sun san da zuwanta kuma ana ta mata fatan Alheri amma gashi yanzu suna ya fito babu sunanta. https://www.tiktok.com/@hafsatu_2/video/7608329873966255367?_r=1&_t=ZS-943Fdjp5DCz
Wata Sabuwa:Malama Jamila Abubakar ta zargi Malam Aminu Daurawa da Qarya a cikin watan Ramadana

Wata Sabuwa:Malama Jamila Abubakar ta zargi Malam Aminu Daurawa da Qarya a cikin watan Ramadana

Duk Labarai
Wannan wata malamace me suna Malama jamila Abubakar da ta zargi Malam Aminu Ibrahim Daurawa da Qarya a cikin watan Azumin Ramadana. Ta bayyana hakane a wani karatu da ta yi inda ta zargi malam da bayar da wani labarin muqabala da aka yi tsakanin dan Qalaqato da dan Dariqa na Qarya a cewarta. https://www.tiktok.com/@izzalatul.bidia/video/7608311438657998100?_r=1&_t=ZS-9430fGrxvQe
Da Duminsa: EFCC ta saki Malam Nasiru Ahmad El-Rufai saidai wata Hukumar ta sake kamashi

Da Duminsa: EFCC ta saki Malam Nasiru Ahmad El-Rufai saidai wata Hukumar ta sake kamashi

Duk Labarai
Hukumar ICPC tace kama Malam Nasiru Ahmad El-Rufai daga hannun EFCC. Hukumar tace Malam Nasiru na hannunta a tsare. Me yada labarai na hukumar J. Oko Odey ne ya bayyana haka i da yace sun kama malam Nasiru Ahmad El-Rufai ne da yammacin ranar Laraba, kamar yanda The Cable ta bayyana. A baya dai The Cable tace DSS ne suka kama Malam Nasiru Ahmad El-Rufai.
Ji yanda EFCC suka yi ta neman Malam Nasiru Ahmad El-Rufai ya musu wani Abu a yayin da suke masa tambayoyi amma yaki yi

Ji yanda EFCC suka yi ta neman Malam Nasiru Ahmad El-Rufai ya musu wani Abu a yayin da suke masa tambayoyi amma yaki yi

Duk Labarai
Rahotanni sun bayyana cewa a kwanaki 2 da Malam Nasiru Ahmad El-Rufai ya yi a hannun hukumar EFCC suna masa tambayoyi. Sun yi fama dashi ya basu bayanai a ruhuce amma allambaran ya ki yadda ya rubuta wani bayani duk da matsin lambar da suka masa. Hakan ya fito ne daga kafar The Cable wadda tace ta samo bayanin ne daga wata majiya a cikin EFCC din. The Cable tace DSS sun dauki malam Nasiru Ahmad El-Rufai daga wajan EFCC a daren ranar Laraba bayan ya kwashe kwanaki 2 a hannun EFCC suna masa tambayoyi.
Kalli Bidiyon: Ahmad wanda ya kashe Naira Biliyan 1.5 ya gayyato Davido wajan Birthday din ‘ya’yansa a Kano ya cika Alkawarin kai mutane 100 aikin Umrah

Kalli Bidiyon: Ahmad wanda ya kashe Naira Biliyan 1.5 ya gayyato Davido wajan Birthday din ‘ya’yansa a Kano ya cika Alkawarin kai mutane 100 aikin Umrah

Duk Labarai
Ahmad wanda ya dauki hankula saboda kashe Naira Biliyan 1.5 ya gayyato Davido wajan Bikin Birthday din 'ya-yansa a Kano, ya cika Alkawarin da ya dauka na kai mutane 100 aikin Umrah. A wata hira da aka yi dashi, yace zasu dauki duka danginsu, bangarensa da bangaren matarsa su kaisu aikin Umrah da an fara Azumi. Aikuwa tuni har sun tafi, an ga Bidiyon su a kasar Saudiyya. https://www.tiktok.com/@shot_by_deeno/video/7608287154854169876?_r=1&_t=ZS-942DO774QqW