Wednesday, August 26
Shadow
Kalli Bidiyon: Wani dan Kaduna ya koka da cewa masu Maulidi sun bata filin Murtala Square

Kalli Bidiyon: Wani dan Kaduna ya koka da cewa masu Maulidi sun bata filin Murtala Square

Duk Labarai
Wani dan Kaduna ya koka da cewa mau Maulidi sun bata filin Murtala Square dake cikin garin Kaduna. A jiyane aka yi Maulidi inda aka taru a Filin Murtala Square dake Garin Kaduna inda har gwamnan Kaduna, Uba Sani ya halarta. Matashin da ya wallafa Bidiyon a shafinsa na Tiktok ya bayyana rashin jin dadinsa da yin Maulidin a wajan. https://www.tiktok.com/@mr_numbazz_og20/video/7678099550015474965?_r=1&_t=ZS-99CPXtYgBsN
Kalli Bidiyon: Yanda Wasu suka mayar da hoton Sheikh Musa Lukuwa kamar na shedan suna jifarsa wai auna jifar shedan

Kalli Bidiyon: Yanda Wasu suka mayar da hoton Sheikh Musa Lukuwa kamar na shedan suna jifarsa wai auna jifar shedan

Duk Labarai
Wannan wasu 'yan arewa ne da suka mayar da hoton Sheikh Musa Lukuwa Sokoto kamar na shedan suna jifarsa. An gansu sun taru da yawa a wajan inda suke cewa yayi batanci ga iyaye Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam). https://www.tiktok.com/@.husaini74mijinhajiya/video/7677930297790352658?_r=1&_t=ZS-99CHFrZlIMX Sheikh Musa Lukuwa dai ya bayyana Hadisi wanda ke cewa iyayen Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam). Sannan yace Hadisin Ingantaccene. Lamarin ya jawo cece-kuce sosai inda musamman 'yan darika da wasu Ahlussunah sukace basu yadda da wannan fassara tashi ba.