Monday, July 27
Shadow
Kalli Bidiyon: Bayan da Tauraruwar fina-finan Hausa, Bilkisu Salisu ta wallafa Bidiyo tana juyawa da shafa Mazaunanta ya jawo cece-kuce Ke ce mata ta ji tsoron Allah, ta sake wallafa wani Bidiyon tana juya mazaunanta inda tace idan ta rasu tana so a rika yada Bidiyon

Kalli Bidiyon: Bayan da Tauraruwar fina-finan Hausa, Bilkisu Salisu ta wallafa Bidiyo tana juyawa da shafa Mazaunanta ya jawo cece-kuce Ke ce mata ta ji tsoron Allah, ta sake wallafa wani Bidiyon tana juya mazaunanta inda tace idan ta rasu tana so a rika yada Bidiyon

Duk Labarai
A dazu da safe, Tauraruwar fina-finan Hausa, Bilkisu Salisu ta wallafa wasu Bidiyo da suka dauki hankula inda aka ganta tana juya mazaunanta tana shafasu da hannu. Bidiyon ya jawo cece-kuce inda wasu suka yaba, wasu kuma suka rika kira a gareta data daina yada irin wannan Bidiyon ta ji tsoron Allah. Saidai ta sake wallafa wani Bidiyon inda aka ganta tana juya mazaunanta inda ta rubuta cewa, ga wani ma kuma idan ta rasu, shi take so a rika yadawa. https://www.tiktok.com/@bilkisu_salis3/video/7667203135441505554?_r=1&_t=ZS-98NwMnGEbZM
Kalli Bidiyon: Yanda aka hana wata babbar yaya shiga wajan Jana’izar mahaifiyarta saboda bata bada ko sisi ba na shirya bikin binne mahaifiyartata

Kalli Bidiyon: Yanda aka hana wata babbar yaya shiga wajan Jana’izar mahaifiyarta saboda bata bada ko sisi ba na shirya bikin binne mahaifiyartata

Duk Labarai
A jihar Edo, An hana wata mata shiga wajan jana'izar magaifiyarta. Kuma ahin mamaki shine 'yan uwanta ne suka hanata shiga wajan jana'izar. Dalili kuwa shine sun nemi ta bayar da Naira Miliyan 2.5 a shirya bikin amma tace musu bata da kudi. Lamarin dai ya dauki hankula a kafafen sada zumunta https://twitter.com/i/status/2081642767810277439
Kalli Bidiyon: Yaudai Hassan Make-Up yayi Tsinin Tsinin, Yacewa Sadiya Haruna in Allah ya yadda sai an dirkayawa diyarta Khadija cykin shege kuma sai ta yi Qaruwanci kamar yanda itama ta yi

Kalli Bidiyon: Yaudai Hassan Make-Up yayi Tsinin Tsinin, Yacewa Sadiya Haruna in Allah ya yadda sai an dirkayawa diyarta Khadija cykin shege kuma sai ta yi Qaruwanci kamar yanda itama ta yi

Duk Labarai
Hassan Make-Up ya bayyana cewa, In Allah ya yarda sai diyar Sadiya Haruna, Khadija ta yi Qaruwanci kamar yanda itama ta yi. Yace in Allah ya yadda sai an dirkawa diyarta cikin shege. Ya bayyana cewa, bayan dawowar Sadiya Haruna bata je ko ina ba gidan wani kato ta sauka. Yace A lokacin tana gidan best choice, Sadiya Haruna tana zyna tana madigo inda yace idan ba'a yi haka ba Allah yasa idan ya mutu kada kasa ta amshi gawarsa. https://www.tiktok.com/@officielhassanmakeup227/video/7667154699371498759?_r=1&_t=ZS-98NfAfgg3mu
Kalli Bidiyon: Idan ke Budurwace ko Bazawara kuma baki da saurayin da zai rika taimaka miki, ki sayi Zarmalulun roba, Karki bari damuwa ta miki yawa>>Inji Maryam Me wankin Gidaje

Kalli Bidiyon: Idan ke Budurwace ko Bazawara kuma baki da saurayin da zai rika taimaka miki, ki sayi Zarmalulun roba, Karki bari damuwa ta miki yawa>>Inji Maryam Me wankin Gidaje

Duk Labarai
Tauraruwar me wankin gidaje a Abuja, Maryam ta baiwa mata shawarar cewa, idan ke Budurwace ko Bazawara kuma baki da saurayin dake taimaka miki. Kada ki bari damuwa ta miki yawa kullun ba farin ciki tace hakan yana nunawa a fuska da jiki ana ganewa. Tace tana bada shawarar a sayi zarmalulun roba. https://www.tiktok.com/@mbacleaningandlaundry/video/7667136592540126471?_r=1&u_code=ejaikd8elj8058&preview_pb=0&sharer_language=en&_d=ejaij098emc1h5&share_item_id=7667136592540126471&source=h5_m&timestamp=1785147496&user_id=7483197776647635989&sec_user_id=MS4wLjABAAAAN7fVbcc0mzRzgIxdVwTekj-Bzgfq381B8aILPWs15fqP6aFNZ5GwIpbLEwMTYvVW&social_share_type=0&utm_source=copy&utm_campaign=client_share&utm_medium=android&share_iid=7665740753532...
Kalli Bidiyon: Rayuwar Duniya ta iSheni, ina neman wanda zai sayeni>>Inji Sumi Baby

Kalli Bidiyon: Rayuwar Duniya ta iSheni, ina neman wanda zai sayeni>>Inji Sumi Baby

Duk Labarai
Matashiyar Tiktok, Sumi Baby ta bayyana cewa, Rayuwar Duniya ta isheta tana neman wanda zai sayeta. Tace ita ba wai Rayuwar zaman gidansu ce ta isheta ba, rayuwar Duniyarce gaba daya ta isheta. Ta bayyana hakane a shafinta na Tiktok inda tace idan a bata kudin idan ta gama ci sai aje a dauketa. https://www.tiktok.com/@sumihbaby21/video/7666852517183032596?_r=1&_t=ZS-98NcUQCUvfp
Kalli Bidiyon: Tauraruwar fina-finan Hausa, Bilkisu Salis data yi tana nuna mazaunanta tana shafasu daya jawo cece-kuce

Kalli Bidiyon: Tauraruwar fina-finan Hausa, Bilkisu Salis data yi tana nuna mazaunanta tana shafasu daya jawo cece-kuce

Duk Labarai
Tauraruwar fina-finan Hausa, Bilkisu Salis ta yi Bidiyo tana nuna mazaunanta tana shafasu wanda hakan ya jawo cece-kuce. Ta wallafa wadannan Bidiyo a shafinta na Tiktok. Saidai ta bayyana cewa tallar atamfa ce take yi. https://www.tiktok.com/@bilkisu_salis3/video/7666873319517375762?_r=1&u_code=ejaikd8elj8058&preview_pb=0&sharer_language=en&_d=ejaij098emc1h5&share_item_id=7666873319517375762&source=h5_m&timestamp=1785145489&user_id=7483197776647635989&sec_user_id=MS4wLjABAAAAN7fVbcc0mzRzgIxdVwTekj-Bzgfq381B8aILPWs15fqP6aFNZ5GwIpbLEwMTYvVW&social_share_type=0&utm_source=copy&utm_campaign=client_share&utm_medium=android&share_iid=7665740753532061457&share_link_id=8fdd6107-b7db-4105-87b4-43127be3055b&share_app_id=1233...
Kalli Bidiyon Bikin: Amaryarnan data dade bata yi aure ba a karshe ta samu miji

Kalli Bidiyon Bikin: Amaryarnan data dade bata yi aure ba a karshe ta samu miji

Duk Labarai
A jiyane Bidiyon wata Budurwa data dade bata yi aure ba amma ta samu Miji ya karade kafafen sada zumunta. An ganta bayan da aka daura auren tana godewa Allah tana mayarwa da wadanda suke mata surutu akan aure martani. A yau kuma, Sabon Bidiyon ta da angonta ya bayyana inda aka gansu tare a wajan hidimar bikinsu. https://twitter.com/i/status/2081329898543526171
Kalli Bidiyon: Naji ance matan fina-finan Hausa, Qaruwaine dan haka na Gwada Hadiza Gabon in gani>>Inji Wannan matashin

Kalli Bidiyon: Naji ance matan fina-finan Hausa, Qaruwaine dan haka na Gwada Hadiza Gabon in gani>>Inji Wannan matashin

Duk Labarai
Wani matashi ya bayyana cewa, yana jin rade-radin cewa, Matan Fina-finan Hausa Qaruwaine dan haka ya ce bari ya gwadasu ya gani. Ya fara Gwadawa da Hadiza gabon inda yace zai kaita kasar Turkiyyan dan su hole. A cewarsa, tace masa itama zata iya kai kanta kasar Turkiyya ba ta bin mutum kasar waje dan a yi Laalata da ita. https://www.tiktok.com/@munzher/video/7666471437447761166?_r=1&_t=ZS-98NSKhkSrN1