Tuesday, September 15
Shadow
Kalli Bidiyon: Sadiya Haruna ta bayar da labarin yanda tsohon Mijinta ya nemi Tauraruwar fina-finan Hausa, Samha M Inuwa dan Aikata Alfasha

Kalli Bidiyon: Sadiya Haruna ta bayar da labarin yanda tsohon Mijinta ya nemi Tauraruwar fina-finan Hausa, Samha M Inuwa dan Aikata Alfasha

Duk Labarai
Tauraruwar Tiktok, Sadiya Haruna ta bayyana yanda tsohon Mijinta, Best Choice ya nemi Tauraruwar fina-finan Hausa, Samha M Inuwa dan aikata abun da bai kamata ba. Tace amma sai Samha ta ki amince masa. Tace ya kuma turawa Samha Abokinsa, Shima Samha ta kiya. Sadiya ta bayyana hakane a Tiktoklive da ta yi. https://www.tiktok.com/@nanafagge0/video/7684399392694029586?_r=1&_t=ZS-99kSbSfNFY1 Saidai wannan kalamai na Sadiya sun jawo cece-kuce inda da yawa ke cewa bai kamata ma ta bayar da wannan labarin ba.
‘Yar Najeriya dake aiki a kasar Larabawa ta bayyana cewa wasu Larabawan basa Sallah

‘Yar Najeriya dake aiki a kasar Larabawa ta bayyana cewa wasu Larabawan basa Sallah

Duk Labarai
Hajiya Khadija dake aiki a kasashen Larabawa ta bayyana yanda suke fama da Larabawan wanda labarin nata ya dauki hankula Tace akwai gidan aikin da za'a kaika kwata-kwata basa sallah. Tace idan suka ganka kana Sallah, sai su rika maka kallon wani waliyyi, su rika cewa ka musu addu'a. Sannan tace akwai kuma inda suke Sallar su kuma Dan kana sallah zasu iya wucewa ta gabanka, ko kuma kana tsaka da sallah su rika maka magana kuma suna jira ka basu amsa https://www.tiktok.com/@khadijatalbayan/video/7682867529768865031?_r=1&_t=ZN-99kJn2cMisY
Kalli Bidiyon: Yanda akawa matashin da ya kutsa masallacin Sheikh Musa Lukuwa Salatun Ga’ib a kasar Saudiyya

Kalli Bidiyon: Yanda akawa matashin da ya kutsa masallacin Sheikh Musa Lukuwa Salatun Ga’ib a kasar Saudiyya

Duk Labarai
Wasu 'yan Najeriya dake kasar Saudiyya, sun yiwa Matashin da ya kutsa masallacin Sheikh Musa Lukuwa a Sokoto Salatil Ga'ib. An gansu suna sallar a Saudiyya inda wasu ke jinjina musu. https://www.tiktok.com/@saleesuauwall0/video/7685095787109305618?_r=1&_t=ZN-99kIWnJAdBG Bayan faruwar lamarin dai an garzaya da Sheikh Musa Lukuwa Asibiti inda daga baya aka sallameshi bayan da ya samu kulawar gaggawa kuma yace yana nan a raye. Hakanan sabbin Rahotannin da muke samu na cewa, hukumomi a jihar Sokoto, sun kulle masallacin Sheikh Musa Lukuwa.
Kalli Bidiyon: Yanda Amani da kawayenta suke wanka a kudiddifin Ninqaya daya dauki hankula

Kalli Bidiyon: Yanda Amani da kawayenta suke wanka a kudiddifin Ninqaya daya dauki hankula

Duk Labarai
Bidiyon Amani da kawayenta na Wanka a kudiddifin Ninqaya ya dauki hankula. An gansu suna waka suna raye-raye a kudiddifin. https://www.tiktok.com/@maryam.mameta/video/7684323555433024789?_r=1&u_code=ejaikd8elj8058&preview_pb=0&sharer_language=en&_d=ejaij098emc1h5&share_item_id=7684323555433024789&source=h5_m&timestamp=1789449482&user_id=7483197776647635989&sec_user_id=MS4wLjABAAAAN7fVbcc0mzRzgIxdVwTekj-Bzgfq381B8aILPWs15fqP6aFNZ5GwIpbLEwMTYvVW&social_share_type=0&utm_source=copy&utm_campaign=client_share&utm_medium=android&share_iid=7685096581537105684&share_link_id=0f0a26aa-be20-4518-aafb-7357cc1d8292&share_app_id=1233&ugbiz_name=MAIN&ug_btm=b8727%2Cb2878&sp_root_share_link_id=0f0a26aa-be20-4518-aafb-7357c...
Zainab ta baiwa mutane Tausai saboda Labarin rayuwarta

Zainab ta baiwa mutane Tausai saboda Labarin rayuwarta

Duk Labarai
Zainab kenan wadda labarinta ya haiwa mutane da yawa tausai sosai. Tace lokacin data taso basu da abinci a gidansu, Takan yi kawaye wanda gidansu akwai abinci kawai dan ta samu abinda zata rika ci. Tace bata da kayan sakawa Uniform kayan makaranta take bari a jikinta har dare yayi sannan ta cire ta wanke. Tace makarantar ma kyauta ta yi, me makarantar bama musulmi bane amma haka ya barta ta yi karatu bai taba tambayar mahaifiyarta kudin makaranta ba. Tace kuma data gama ya biya mata JAMB Tace yanzu ta bude shagonta sannan ta kai mahaifiyarta aikin Umrah https://www.tiktok.com/@tubless_media_concept/video/7683046384676654344?_r=1&_t=ZS-99jGj2wy29U