Saturday, March 7
Shadow
Kalli Bidiyon Karfin Hali: Ya dauko Naira Miliyan 20 daga banki, ‘yan Fashi suka bishi zasu kwace saidai harsashi yaki shigarsa

Kalli Bidiyon Karfin Hali: Ya dauko Naira Miliyan 20 daga banki, ‘yan Fashi suka bishi zasu kwace saidai harsashi yaki shigarsa

Duk Labarai
Wannan wani mutum ne da ya je banki ya ciro kudi Naira Miliyan 20. Saidai bai sani ba 'yan fashi sun biyo a baya. Ko da ya tsaya sai suka fita suka ciro bindigu. Saidai rahotanni sun ce, harsashi ya kasa hudashi. Anan ya kwace Bindigar daya daga cikin barayin. Saidai Rahotanni sun bayyana cewa duk da haka wasu daga cikin barayin sun gudu da Naira Miliyan 10. Lamarin ya farune a Minna jihar Naija. Danna nan dan kallon Bidiyon
Kai Duniya, Kalli Bidiyon: Ya aikata abinda bai kamata ba da mahaifiyar abokinsa har ta dauki juna biyu

Kai Duniya, Kalli Bidiyon: Ya aikata abinda bai kamata ba da mahaifiyar abokinsa har ta dauki juna biyu

Duk Labarai
Wannan wani matashine a garin Jibia na jihar Katsina da aka kama ya aikata abinda bai dace ba da mahaifiyar abokinsa. Lamarin har ya kai ga ta dauki juna biyu. Hukumar Hisbah ta jihar Katsina ce ta kamashi ranar 17 ga watan Ramadana kuma ya amsa laifinsa. Lamarin ya jawo mamaki da Allah wadai. https://www.tiktok.com/@aliyumussty/video/7614212832023891208?_r=1&_t=ZS-94Unk8VpAps
Kalli Bidiyon: Yanda wasu suka kalli gabas wasu suka kalli Arewa a wani masallacin Juma’a dake Kaduna

Kalli Bidiyon: Yanda wasu suka kalli gabas wasu suka kalli Arewa a wani masallacin Juma’a dake Kaduna

Duk Labarai
Wannan Bidiyon yanda aka yi sallar Juma'a ne a masallacin Juma'a dake Badarawa Buss Stop Kaduna. Bidiyon ya dauki hankula saboda yanda aka ga wasu na kallon gabas wasu kuma na kallin Arewa ana sallah. Da yawa sun bayyana mamakinsu. https://www.tiktok.com/@alameenisa5/video/7614137687527804161?_r=1&u_code=ejaikd8elj8058&preview_pb=0&sharer_language=en&_d=ejaij098emc1h5&share_item_id=7614137687527804161&source=h5_m&timestamp=1772903373&user_id=7483197776647635989&sec_user_id=MS4wLjABAAAAN7fVbcc0mzRzgIxdVwTekj-Bzgfq381B8aILPWs15fqP6aFNZ5GwIpbLEwMTYvVW&item_author_type=2&social_share_type=0&utm_source=copy&utm_campaign=client_share&utm_medium=android&share_iid=7606977366144993025&share_link_id=60f11418-a2c0-4ebe-90f3-7c...
Da Duminsa:Ministoci 4 zasu ajiye aiki a gwamnatin shugaba Tinubu

Da Duminsa:Ministoci 4 zasu ajiye aiki a gwamnatin shugaba Tinubu

Duk Labarai
Rahotanni sun bayyana cewa, Ministoci 4 ne zasu ajiye aiki a gwamnatin shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu. Rahoton yace Ministocin zasu yi hakanne dan fitowa takara a jihohinsu na haihuwa. Hakan na faruwane saboda a doka dolene mutum da yake son fitowa takara ya ajiye duk wani mukami ko aikin gwanati da yake yi kamin gudanar da zaben fidda gwani. Ministocin da zasu ajiye aikin sune kamar haka: Adebayo Adelabu (Minister of Power) Muhammad Pate (Minister of Health and Social Welfare) Yusuf Tuggar (Minister of Foreign Affairs) Minister of State for Labour, Nkeiruka Onyejeocha.