Kalli Bidiyon: Yadda Tijjani Gandu yayi wakar Falle daya ce a wajan babban taron jam’iyyar ADC, an harraka sosai
Tauraron mawakin siyasa, Tijjani Gandu ya yi wakar Falle dayace a wajan babban taron jam'iyyar ADC dake Gudana a Abuja.
An ga yanda wakar ta kayatar da mutane sosai a wajan
https://twitter.com/i/status/2044100106815717532








