An ga Shugaban daliban jami'ar Federal University Dutse da tawagar motocinsa da suka dauki hankula sosai a kafafen sadarwa.
An kuma ga yanda masu bashi kariya ke zagaye dashi suna bashi kariya.
https://twitter.com/i/status/2021552925034905643
Rahotanni sun bayyana cewa, kasar Amurka na shirin hana tsohon gwamnan Kano, Dr. Rabiu Musa Kwankwaso Visa ta shiga kasarta da kuma kwace kadarorin sa dake kasar.
Hakan na kunshene cikin wata kudirin doka da wasu 'yan majalisun kasar su 5 suka gabatar inda suke neman a saka wa wasu 'yan Najeriya dake dakile 'yancin addini takunkumin shiga kasar Amurka.
Daga cikin wanda ake zargi ake kuma shirin kakabawa wannan takunkumi akwai kungiyar Miyetti Allah da sauransu.
Babban malamin Addinin Islama, Sheikh Farfesa Ibrahim Maqari ya bayyana cewa, Allah ma yace tara Iyali da yawa Talauci ne.
Ya bayyana hakane a wani Bidiyonsa dake ta yawo a kafafen sada zumunta.
Danna Nan dan Kallon Bidiyon
https://www.tiktok.com/@realdanshawaijby001/video/7604620958762011924?_r=1&u_code=ejaikd8elj8058&preview_pb=0&sharer_language=en&_d=ejaij098emc1h5&share_item_id=7604620958762011924&source=h5_m×tamp=1770800234&user_id=7483197776647635989&sec_user_id=MS4wLjABAAAAN7fVbcc0mzRzgIxdVwTekj-Bzgfq381B8aILPWs15fqP6aFNZ5GwIpbLEwMTYvVW&item_author_type=2&social_share_type=0&utm_source=copy&utm_campaign=client_share&utm_medium=android&share_iid=7568740291232040721&share_link_id=50bfc947-8667-4760-bae2-d4f...
Rahotanni sun bayyana cewa, Kotu ta tasa keyar Malam Dr. Jamil zuwa gidan yari.
Babu dai dalilin kamashi zuwa yanzu amma malamai abokansa da yawa sun fito sun tabbatar da kamen.
Wasu sun bayyana cewa, suna Allah wadai da kamen inda wasu ke cewa an kamashi ba bisa adalci ba.
https://www.tiktok.com/@dr.hussainkano5/video/7605276380623817992?_r=1&u_code=ejaikd8elj8058&preview_pb=0&sharer_language=en&_d=ejaij098emc1h5&share_item_id=7605276380623817992&source=h5_m×tamp=1770798548&user_id=7483197776647635989&sec_user_id=MS4wLjABAAAAN7fVbcc0mzRzgIxdVwTekj-Bzgfq381B8aILPWs15fqP6aFNZ5GwIpbLEwMTYvVW&item_author_type=2&social_share_type=0&utm_source=copy&utm_campaign=client_share&utm_medium=android&share_iid=756874029123204072...
Wannan Bidiyon na Tauraruwar fina-finan Hausa, kuma mawakiya, Safara'u Kwana casa'in ya dauki hankula a kafafen sada zumunta inda wasu ke cewa sun hango bata saka rigar nono ba.
Bidiyon dai ya dauki hankula inda akai ta bayyana mabanbanta ra'ayoyi akai.
https://www.tiktok.com/@safiyya_yusuf/video/7604934639957921044?_r=1&_t=ZS-93pJWBjKbHE
Wannan malamin ya bayyana cewa, Allah ba ya son mutuminnan da ya kashe Naira Biliyan 1.5 akan Birthday din 'ya'yansa a Kano.
Yace shiyasa ya bashi wadannan kudaden.
Malamin ya kara da cewa, dama yana daya daga cikin hanyar da Allah yake azabtar da wadanda suka samu kudi ba ta hanyar halal ba ya hanasu kashe kudin ta hanyar data dace.
https://www.tiktok.com/@najaatu_sunnah1/video/7605358090166275336?_r=1&_t=ZS-93pGWCtjI5A
'Yar gwagwarmaya Hajiya Naja'atu ta bayyana cewa, Farfesa Isa Ali Pantami maqaryaci ne kuma yana da halin munafurci.
Ta bayyana hakane a wata Hira da Ali Jita yayi da ita inda ta rokeshi da kada ya yanke, ya watsa abinda ta fada.
https://www.tiktok.com/@hajiyanajaatumuhammad/video/7605331759974190357?_r=1&_t=ZS-93pEiUZxL8r
Wasu matan Arewa sun dauki hankula saboda yanda suka rika kwanciya a jikin mawaki Davido a zuwan da yayi Kano.
Mutane sun rika Allah wadai da hakan inda a wasu lokutan akan ga Davido yana yanda kai hannunsa kansu.
https://www.tiktok.com/@_zeynab/video/7604860296691240212?_r=1&_t=ZS-93ogOJj5VgH
Wannan matar ta bayyana cewa mutumin da aka gani ya kashewa 'ya'yansa Naira Biliyan 1.5 wajan Birthday din su, ya taba nemanta da soyayya ta ki kulashi
Tace ashe arziki ne yake binta ta kawar da kai.
https://www.tiktok.com/@notyourregularkindagurl/video/7605178103123414293?_r=1&_t=ZS-93oeDZ1ofKq
Bidiyon gwamnan jihar Sokoto na rabawa mutane kudi akan titi ya dauki hankula sosai.
Wasu dai sun ce Talauci ne ya kawo hakan.
https://twitter.com/i/status/2020950201943589048