Thursday, March 12
Shadow
Kalli Bidiyon: Wannan matar ta dauki hankali saboda cewa duk wanda baya son Tinubu ya zarce Allah yass ya rigamu gidan gaskiya kamin 2027

Kalli Bidiyon: Wannan matar ta dauki hankali saboda cewa duk wanda baya son Tinubu ya zarce Allah yass ya rigamu gidan gaskiya kamin 2027

Duk Labarai
Wannan wata mata ce da aka baiwa tallafin Gwamnatin tarayya na Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu na kayan Azumi. Bayan karbar kayan, ta yi fatan cewa, duk wanda baya son shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya zarce a shekarar 2027 Allah yasa ya rasu. https://www.tiktok.com/@olagucci1994/video/7616033699506834709?_r=1&_t=ZS-94cbuNMNdfl Saidai da yawa sun yi Allah wadai da hakan inda wasu ke tambayar duk kwana nawa abincin zai mata?
Matarnan data zargi Ministan ayyuka David Umahi da neman suyi soyayya duk da yasa tana da aure ta fito ta yi karin haske

Matarnan data zargi Ministan ayyuka David Umahi da neman suyi soyayya duk da yasa tana da aure ta fito ta yi karin haske

Duk Labarai
Tracy Ohiri, matarnan data zargi Ministan ayyuka, David Umahi da neman ta su yi soyayya duk da yasan cewa ita matar aure ce ta fito ta karyata kanta. Tace a yi hakuri abinda ta fada ba haka yake ba ko kuma an mata mummunar fassara ne. Tace bayan ganawa da danginta da lauyanta, ta yanke shawarar mantawa da wannan magana ta ci gaba da rayuwarta. Ta bayyana hakane a wani Bidiyo data wallafa. A baya dai ta bayyana cewa, abinda ya kawo wannan rikici tsakaninsu, aiki ne tawa Ministan amma yaki biyanta hakkinta. https://www.youtube.com/watch?v=GHsjquvtlGU?si=FOC0GU1mAVyntD0e Saidai wasu na zargin cewa barzana aka mata ko kuma kudi aka bata ta janye wannan kalamai nata
Kalli Bidiyon: A yanda majalisa take a yanzu, da ita da babu duk dayane, Bamu da amfani>>Inji Sanata Ali Ndume

Kalli Bidiyon: A yanda majalisa take a yanzu, da ita da babu duk dayane, Bamu da amfani>>Inji Sanata Ali Ndume

Duk Labarai
Sanata Ali Ndume daga jihar Borno yace da majalisa da rashinta duk dayane a yanzu. Yace dalili kuwa, shine basa yin aikin da ya kamata su yi. Sanata Ndume yace laifin ba nasu bane su kadai amma suma dai a yanzu basu da wani amfani kuma yana fadin hakanne duk da yasan cewa yana cikin majalisar. https://twitter.com/i/status/2031510971693302113