Saturday, March 28
Shadow
Kalli Bidiyon yanda aka bugawa mutanen da suka je babban taron jam’iyyar APC a Abuja Hayaki me sa hawaye

Kalli Bidiyon yanda aka bugawa mutanen da suka je babban taron jam’iyyar APC a Abuja Hayaki me sa hawaye

Duk Labarai
Wannan Bidiyon ya dauki hankula sosai a kafafen sada zumunta bayan da aka ga wanda suka je taron jam'iyyar APC na kasa a Abuja an buga musu barkonon Tsohuwa. Da yawa dai sun rika musu Allah ya kara. https://www.tiktok.com/@italoo.jesus.1111/video/7622266775413083399?_r=1&u_code=ejaikd8elj8058&preview_pb=0&sharer_language=en&_d=ejaij098emc1h5&share_item_id=7622266775413083399&source=h5_m&timestamp=1774707469&user_id=7483197776647635989&sec_user_id=MS4wLjABAAAAN7fVbcc0mzRzgIxdVwTekj-Bzgfq381B8aILPWs15fqP6aFNZ5GwIpbLEwMTYvVW&item_author_type=2&social_share_type=0&utm_source=copy&utm_campaign=client_share&utm_medium=android&share_iid=7606977366144993025&share_link_id=f9b38912-d2ce-4aea-a5b2-69b91dd57ffc&share_app_id=123...
Ban yi zaman banza ba a hannun ICPC, Kullun Azumi nike sannan na sauke Qur’ani>>Inji Malam Nasiru Ahmad El-Rufai

Ban yi zaman banza ba a hannun ICPC, Kullun Azumi nike sannan na sauke Qur’ani>>Inji Malam Nasiru Ahmad El-Rufai

Duk Labarai
Rahotanni sun bayyana cewa, wani na hannun damar malam Nasiru Ahmad El-Rufai ya bayyana irin zaman da yayi a hannun ICPC bayan da suka kamashi. Ya bayyana cewa malam har zuwa jiya da aka sakeshi azumi ya rika yi a hannun ICPC. Kuma ya sauke Qur'ani hakanan ya karanta litattafai da dama kuma ya rubuta wasu. A jiyane dai ICPC suka bayar da Belin shi bayan rasuwar mahaifiyarsa.
Kalli Bidiyon: Ya halatta idan mutun ya je neman Aure ya ga ko ina a jikin matar da zai aura amma banda gabanta>>Inji Asadussunnah

Kalli Bidiyon: Ya halatta idan mutun ya je neman Aure ya ga ko ina a jikin matar da zai aura amma banda gabanta>>Inji Asadussunnah

Duk Labarai
Malamin Addinin Islama, Malam Musa Asadussunnah ya bayyana cewa akwai fatawoyi akan guraren da ya kamata mutum ya kalla a jikin matar da zai aura. Yace wata fatawar tace idan mutum ya je wajan matar da zai aura ta saka Hijabi, da Niqabi da safar hannu data kafa. Yace wata fatawar kuma tace zai iya ganin ko ina in banda gaban matar. Danna nan dan kallon Bidiyon jawabin malam
Kalli Bidiyon: Yanda dan gidan shugaban kasa, Seyi Tinubu ya wuce Ganduje yaki Gaisawa dashi, ya je ya gaisa da Abdulaziz Yari a wajan babban taron APC

Kalli Bidiyon: Yanda dan gidan shugaban kasa, Seyi Tinubu ya wuce Ganduje yaki Gaisawa dashi, ya je ya gaisa da Abdulaziz Yari a wajan babban taron APC

Duk Labarai
Wannan Bidiyon na dan gidan shugaban kasa, Seyi Tinubu inda ya wuce tsohon shugaban jam'iyyar APC, Dr. Abdullahi Umar Ganduje ya ki gaisawa dashi amma ya wuce ya je ya gaisa da Abdulaziz Yari ya dauki hankula. Bidiyon ya dauki hankula a kafafen sada zumunta inda ake ta tattaunawa akai. https://www.tiktok.com/@s_mane001/video/7622160780204657940?_r=1&_t=ZS-9548JGXDfjF&sp_source=7537614245375297080
Allah Sarki Kalli Bidiyon: Yanda ‘yar uwar Tsohon Gwamnan Kaduna, Malam Nasiru Ahmad El-Rufai tace Bakin cikin kama El-Rufai ne ya kai Mahaifiyarsu lahira

Allah Sarki Kalli Bidiyon: Yanda ‘yar uwar Tsohon Gwamnan Kaduna, Malam Nasiru Ahmad El-Rufai tace Bakin cikin kama El-Rufai ne ya kai Mahaifiyarsu lahira

Duk Labarai
Wata 'yar uwar Tsohon Gwamnan Jihar Kaduna, Malam Nasiru Ahmad El-Rufai ta fito tana kuka inda tace bakin cikin kamashine ya Qasheta. Ta bayyana cewa, El-Rufai shi ne yakewa Mahaifiyarsu komai hadda wanka dan haka rashinsa ya sakata cikin damuwa. Ta zargi cewa, gwamnan Kaduna, Malam Uba Sani ne ya kama El-Rufai kuma koma menene suka yi, tare suka yi. https://twitter.com/i/status/2037676823069487281 A jiya ne dai Mahaifiyar El-Rufai ta rigamu gidan gaskiya a kasar Egypt. Hakakan rahotanni sun bayyana cewa, Tuni an saki Malam Nasiru Ahmad El-Rufai.
Kalli Bidiyon: ‘Yan Arewa sun dauki hankula bayan da aka gansu kwance a harabar babban masallacin Abuja bayan da suka je babban taron jam’iyyar APC na kasa

Kalli Bidiyon: ‘Yan Arewa sun dauki hankula bayan da aka gansu kwance a harabar babban masallacin Abuja bayan da suka je babban taron jam’iyyar APC na kasa

Duk Labarai
Wasu 'yan Arewa da suka je babban taron jam'iyyar APC na kasa a Abuja, an gansu a kwance a harabar masallacin Abuja. Da yawa sun yi Allah wadai da wannan abu inda wasu ke cewa Abin kunyane ga APC din ace mutanen ta ba zata iya sama musu wajan kwana ba. https://twitter.com/i/status/2037490851476017519