fbpx
Thursday, December 7
Shadow

Auratayya

Mijina Raggo ne shiyasa na nemi wasu mazan a waje>>Inji Wata mata bayan da aka gano cewa duka ‘ya’ya 4 bana mijinta bane

Mijina Raggo ne shiyasa na nemi wasu mazan a waje>>Inji Wata mata bayan da aka gano cewa duka ‘ya’ya 4 bana mijinta bane

Auratayya
Wata mata me suna Tella Oluwatoyin Olarewaju ta bayyana cewa mijinta raggo ne shiyasa ta rika bin maza a waje.   Ta bayyana hakane bayan da gwajin kwayoyin halitta na DNA ya tabbatar da cewa, Mijinta ba shine uban 'ya'ya 4 da suke tare dasu ba. Matar dai ta ce idan ana tunanin karyane, a samo mai wata matar su shiga daki a gwada.
Tambaya: Wata Bazawara da ta yi aure, ta kashe aurenta bayan kwana daya inda tace mazakutar Mijinta bata wuce dan yatsan yaro ba, Tambayar da take shin idan wani yazo neman aurenta, zata iya kamo mazakutarsa ta ji girmanta?

Tambaya: Wata Bazawara da ta yi aure, ta kashe aurenta bayan kwana daya inda tace mazakutar Mijinta bata wuce dan yatsan yaro ba, Tambayar da take shin idan wani yazo neman aurenta, zata iya kamo mazakutarsa ta ji girmanta?

Auratayya
Malam Asadussunah ya bayyana wata tambaya da aka aika masa, yace wata bazawara ce ta yi aure.   Kwana daya da aure sai ta ce zata kashe aurenta, ko da aka tambaya, sai tace mazakutar mijin bata wuce dan yatsan yaro ba. https://www.tiktok.com/@nafiuabdull/video/7303459002866879749?_t=8hY4QtB67S1&_r=1 Shine take tambaya shin idan nan gaba wani yazo neman aurenta, zata iya lalubawa ta ji girman mazakutarsa?
Duk Duniya babu Namijin da zai iya gamsar da mace kamar yanda mazakutar roba ke yi>>Inji Doyin David

Duk Duniya babu Namijin da zai iya gamsar da mace kamar yanda mazakutar roba ke yi>>Inji Doyin David

Auratayya
Wadda ta yi gasar BBNaija, Doyin David ta bayyana cewa, babu namijin da zai iya gamsar da mace kamar yanda Mazakutar roba ke yi.   Ta bayyana hakane a wata hira da aka yi da ita a wani shiri me suna the Honest Bunch Podcast ta rediyon yanar gizo.   Ta bayyana cewa, Maza na gajiya kuma ma wani lokacin sai mace ta kusa kawowa sai su tashi su barta.   Tace amma mazakutar roba bata gajiya. Dan haka namiji ba zai iya bayar da gamsuwar da mazakutar robar ke bayarwa ba.
Sau biyu kenan ina kamasu Turmi da Tabarya, Abin ya isheni: Fasto ya kai kara kotu bayan kama matarsa da wani Fasto abokinsa suna lalata

Sau biyu kenan ina kamasu Turmi da Tabarya, Abin ya isheni: Fasto ya kai kara kotu bayan kama matarsa da wani Fasto abokinsa suna lalata

Auratayya
Kotun Gargajiya dake Mapo a jihar Ibadan ta saurari karan da wani fasto ya shigar da matarsa.   Faston, Remi Adebiyi, yace matarsa, Ranti Adebiyi me cin amana ce kuma sau biyu ya taba kamata da wani fasto suna zina.   Yace shekararsa hudu kenan da bar mata gida saboda yaga alamar zata kasheshi lokacinsa bai yi ba.   Yace bata da sirri kuma tana da yawan surutu, wanda matar Fasto be kamata ta kasance haka ba, yace dalili ma kenan da yasa suke yawan fada akai-akai.   Yace kuma shekararsu 13 basu yi tarayya irin ta aure ba. An kaiwa matar faston, Ranti Adebiyi sammacen kotu amma taki zuwa wajan shari'ar inda alkalin kotun Mrs S.M Akintayo ta daga shari'ar kuma ta bayar da umarnin a kara kaiwa matar faston sammace a karo na biyu.   Shi ...
Hoto:Wannan amaryar ta bankawa gidan mijinta wuta saboda ta nemi ya saketa ya kiya a jihar Adamawa

Hoto:Wannan amaryar ta bankawa gidan mijinta wuta saboda ta nemi ya saketa ya kiya a jihar Adamawa

Auratayya
'Yansanda a jihar Adamawa sun kama Amina Hassan me shekaru 20 a karamar hukumar Mubi North dake jihar Adamawa. An kamata ne saboda bankawa gidan mijinta wuta.   Amina dai ta nemi mijin nata ya saketa yaki ya shine ta bankawa gidansa wuta.   An daura aurensu da mijinta makonni 5 da suka gabata.   Ta bayyana cewa ta bankawa gidan mijinta me suna Muhammed Auwal wuta ne saboda yaki yadda ya saketa.   Tace sun yi alkawari cewa zai saketa amma sai daga baya yakiya, tace ta roki ta rokeshi amma yaki, wanda har ta kai ga ya fara dukanta shine ranta ya baci ta kona masa gida.   Mutanen unguwa sun ce tun kamin auren matashiyar ta bayyana cewa bata son mijin, amma iyayenta suka nace cewa sun rika sun gayyaci mutane ba za'a fasa ba. &nbs...