Saturday, December 13
Shadow

A kasarnan ne fa saboda mugun abu aka kama Mutum da gidaje 750 na sata>>Shugaba Tinubu

Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya bayyana mamaki kan yanda aka kama mutum daya da gidaje guda 750 na sata.

Shugaban ya bayyana hakane a wajan wani taro da aka yi dashi.

https://twitter.com/NigeriaStories/status/1925602986862026869?t=qws3dWF2gX9hlD6h8_cn_Q&s=19

Tsohon gwamnan babban bankin Najeriya, CBN, Emefiele ne aka kama da wadannan gidaje wanda tuni an kwace za’a sayar dasu.

Karanta Wannan  Ji yanda wani yayi barazabar kulle asusun ajiyarsa da bankin Ja'iz saboda bankin basu tura masa sakon taya Maulidi ba, yace abin takaici shine sauran bankunan da bana Musulunci ba sun tura masa sakon taya murnar Maulidi amma banda Ja'iz

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *