Sunday, December 14
Shadow

A tarihi wadanda basu da Addini ne masu bautar Gumaka ke binne gàwàrsù a cikin Akwatin gawa na Gwal, ban san inda Kiristoci suka samo hakan a addinin su ba>>Inji Malam Bashir Ahmad

{“remix_data”:[],”remix_entry_point”:”challenges”,”source_tags”:[],”origin”:”unknown”,”total_draw_time”:0,”total_draw_actions”:0,”layers_used”:0,”brushes_used”:0,”photos_added”:0,”total_editor_actions”:{},”tools_used”:{},”is_sticker”:false,”edited_since_last_sticker_save”:false,”containsFTESticker”:false}

Tsohon Hadimin Shugaban kasa, Malam Bashir Ahmad ya bayyana cewa a Tarihi, Wanda basu da addini masu bautar Gumaka ne ke binne gawarwakinsu a cikin akwatin gawa na Zinare.

Yace a dokokin Addinin Kiristoci babu inda aka ce a binne gawa a cikin akwatin Zinare.

Ya bayyana hakane a matsayin Martani ga wani fasto a jihar Bayelsa da ya binne Mahaifiyarsa a cikin akwatin gawa na Naira Miliyan 150 wanda aka ce da gwal aka yishi.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyo: Sai mun yi Hakuri da Fulani makiyaya, dalili kuwa shine su a wajansu sun fi son Saniyarsu fiye da ransu, bama wani ba, Haka Allah ya haliccesu>>Inji Sanata Aishatu Dukku

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *