Friday, December 5
Shadow

Abin takaici ne ace Kungiyar mu ta Izala taje jihar Kebbi an yi wa’azi amma ba’a tabo maganar tsaron yankin ba a wajan wa’azin>>Inji Sheikh Yusuf Sambo Rigachukun

Malamin Addinin Islama, Sheikh Yusuf Sambo Rigachukun ya bayyana rashin jin dadinsa game da wa’azin Izala da aka yi a jihar Kebbi amma ba’a yi maganar matsalar tsaron yankin ba.

Malam yace mutane sun fi 100 da suka kirashi suna nuna damuwa akan Lamarin.

Malam yace kuma an yi hakane wai dan kada a batawa Gwamnati rai.

Yace suma suna tare da wasu jami’an Gwamnatin amma hakan ba zai hanasu fadar gaskiya ba.

@abdullahingwandutv

Abinda Yasa Banje Wa’azin Kasa ba A Jahar Kebbi | Sheikh Yusuf Sambo Rigacukum #Trending #tiktok #virial @SHEIKH MUSA YUSUF ASADUSSUNNAH

♬ original sound – ABDULLAHI GWANDU TV
Karanta Wannan  Na Shirya Na Zama Mataimakin Shugaban Kasa Idan Na Ga Wanda Zai yi da Kyau fiye Dani -Inji Peter Obi

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *