Friday, January 16
Shadow

Allah Sarki Kalli Bidiyon: Yanda Tauraruwar Kannywood, Fatima Hussain Cikin kuka tare Alhinin abinda akawa daliban makarantar mata ta jihar Kebbi

Tauraruwar fina-finan Hausa, Fatima Hussain ta fito ta bayyana takaici kan garkuwa da dalibai mata 25 da aka yi a jihar Kebbi.

Ta bayyana hakane a shafinta na sada zumunta inda tace idan ba’a so a yi karatu ne a kulle makarantun mana.

Tace duka yaushe aka sace dalibai mata amma gashi an sake yi.

Tace daliban na da kananan shekaru.

Karanta Wannan  Satar da aka tafka min a matata mai na dan a Durkusar dani kai ta Dala Miliyan $82>>Inji Dangote

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *