Friday, December 26
Shadow

Allah Sarki Kalli Bidiyon: Yanda Tauraruwar Kannywood, Fatima Hussain Cikin kuka tare Alhinin abinda akawa daliban makarantar mata ta jihar Kebbi

Tauraruwar fina-finan Hausa, Fatima Hussain ta fito ta bayyana takaici kan garkuwa da dalibai mata 25 da aka yi a jihar Kebbi.

Ta bayyana hakane a shafinta na sada zumunta inda tace idan ba’a so a yi karatu ne a kulle makarantun mana.

Tace duka yaushe aka sace dalibai mata amma gashi an sake yi.

Tace daliban na da kananan shekaru.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyo: Zan iya baiwa wannan saurayin nawa Abubuwan dake kirjina ya sha, Inji Wannan budurwar

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *