Friday, December 26
Shadow

Allah Sarki Kalli Bidiyon: Yanda Tauraruwar Kannywood, Fatima Hussain Cikin kuka tare Alhinin abinda akawa daliban makarantar mata ta jihar Kebbi

Tauraruwar fina-finan Hausa, Fatima Hussain ta fito ta bayyana takaici kan garkuwa da dalibai mata 25 da aka yi a jihar Kebbi.

Ta bayyana hakane a shafinta na sada zumunta inda tace idan ba’a so a yi karatu ne a kulle makarantun mana.

Tace duka yaushe aka sace dalibai mata amma gashi an sake yi.

Tace daliban na da kananan shekaru.

Karanta Wannan  Kamfanin mai na NNPCL ya rage farashin litar man fetur zuwa Naira 860.

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *