Monday, March 16
Shadow

Allan Sarki Kalli Bidiyon: Matar Tsohon Shugaban kasa, Hajiya A’isha Buhari ta bayyana yanda rayuwa ta kasance musu bayan rashin Buharin

Matar tsohon Shugaban kasa, Hajiya A’isha Buhari ta bayyana cewa rayuwa ta canja musu ba yanda suka sababa ba bayan rasuwar mijinta.

Game da mutanen da yake hulda dasu, tace ita dama ba wai ta cika shiga mutane bane, tunda suka je suka musu gaisuwa yawanci shikenan.

Tace yanzu tana rayuwane ita da ‘ya’ya da jikokinta.

Karanta Wannan  'Yan jihar Kogi sun fito sun nuna rashin jin dadinsu kan yanda Gwamnan Kaduna Malam Uba Sani ya ture Gwamnansu Usman Ododo a wajan taron ganawa da manema labarai

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *