Monday, April 6
Shadow

An bayyana Rafali da sauran wanda zasu kula da wasan Najeriya da Morocco

An bayyana dan kasar Ghana, Daniel Nii Ayi Laryea a matsayin wanda zai hura wasan Najeriya da kasar Morocco.

Sannan kuma wanda zai kula da Na’urar VAR an bayyanashi a matsayin dan kasar Afrika ta kudu.

Hakanan Shima mataimakin Rafali dan kasar Afrika ta kudu ne

Karanta Wannan  Kalli Bidiyon yanda jama'ar gari suka fito dan nunawa Tsohon Gwamnan Kaduna, Malam Nasiru Ahmad El-Rufai goyon baya

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *