Tuesday, January 13
Shadow

An bayyana Rafali da sauran wanda zasu kula da wasan Najeriya da Morocco

An bayyana dan kasar Ghana, Daniel Nii Ayi Laryea a matsayin wanda zai hura wasan Najeriya da kasar Morocco.

Sannan kuma wanda zai kula da Na’urar VAR an bayyanashi a matsayin dan kasar Afrika ta kudu.

Hakanan Shima mataimakin Rafali dan kasar Afrika ta kudu ne

Karanta Wannan  Muna rokon Abba da Kwankwaso suwa Allah kada su fita daga jam'iyyar NNPP su koma APC>>Inji Shugaba NNPP ma Kano, Hashim Dungurawa

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *