Saturday, January 3
Shadow

An yi min wahayin cewa, Tinubu ko shine da kansa zai zama shugaban INEC ba zai ci zaben 2027 ba muddin ya dage sai ya karbi Haraji a hannun ‘yan Najeriya>>Inji Fasto Ayodele

Fasto Ayodele ya bayyana cewa, ko Tinubu ne zai zama shugaban INEC, ba zai ci zaben shekarar 2027 ba muddin ya dage akan sai ya karbi kudin Haraji a hannun ‘yan Najeriya.

Ya bayyana hakane a cocinsa ga mabiyansa.

Hakan na zuwane yayin da shugaba Tinubu yace maganar karbar Haraji ba gudu ba ja da baya.

Karanta Wannan  Wani makiyin Addinin Musulunci ya kona Qur'ani a Najeriya

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *