Wednesday, April 8
Shadow

Ana zargin Ministan Shari’a da cire sunan Shugabar bankin Fidelity Bank daga zargin Almundahana duk da shaida karara

Rahotanni sun bayyana cewa, Gwamnatin tarayya ta cire sunan shugabar bankin Fidelity Dr. Nneka C. Onyeali-Ikpe daga sunayen mutanen da take bincika.

Babban Lauyan Najeriya, kuma Ministan shari’a, Lateef Fagbemi (SAN) ne ya fara bincikenta a baya bisa zargin damfara da Almundahana.

Wasu daga cikin zarge-zargen da ake mata shine amfani da kudin bankin wajan sayen hannun Jari na miliyoyin Naira.

Saidai gashi yanzu da Alama Gwamnatin ta yafe mata.

Karanta Wannan  Bayan shan suka daga ciki da wajen Najeriya, Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya bayar da umarnin a sake duba tuhumar cin amanar kasa da akewa kananan yara da aka kai Kotu

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *