Friday, December 5
Shadow

Ba ruwana, Ya tsyani babana Malam Nasiru Ahmad El-Rufai, inji Dan tsohon Gwamnan Kaduna Bello El-Rufai bayan da aka yi kira ya dauki mataki kan batan dan fafutuka na jihar Jigawa, Abiyo Roni

{“remix_data”:[],”remix_entry_point”:”challenges”,”source_tags”:[],”origin”:”unknown”,”total_draw_time”:0,”total_draw_actions”:0,”layers_used”:0,”brushes_used”:0,”photos_added”:0,”total_editor_actions”:{},”tools_used”:{},”is_sticker”:false,”edited_since_last_sticker_save”:false,”containsFTESticker”:false}

Dan majalisar wakilai daga jihar Kaduna wanda da ne a wajan tsohon gwamnan Kaduna, Malam Nasiru Ahmad El-Rufai, watau Bello El-Rufai ya bayyana cewa, ba ruwansa yayin da aka kirashi ya dauki mataki kan batan dan fafutuka na jihar Jigawa, Abayo Roni.

Bello El-Rufai ya bayyana cewa, matashin ya tsani mahaifinsa kuma ya rika sukar ayyukan da yake yi, yace yana ma kokarin ya kaishi kara.

Yace amma yana fatan yana cikin koshin lafiya.

https://twitter.com/B_ELRUFAI/status/1989085935749808438?t=Q8vd1_-pCiZ7Ef6J_TCqHA&s=19
Karanta Wannan  Nima ina goyon bayan a saki Nnamdi Kanu>>Inji Atiku Abubakar

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *