Saturday, May 10
Shadow

Ba su El-Rufai bane ya kamata ace suna yakin nemawa talakawa hakkokinsu ba, saboda mayunwatane da an basu abinda suke so zasu koma gidan jiya>>Sowore

{“remix_data”:[],”remix_entry_point”:”challenges”,”source_tags”:[],”origin”:”unknown”,”total_draw_time”:0,”total_draw_actions”:0,”layers_used”:0,”brushes_used”:0,”photos_added”:0,”total_editor_actions”:{},”tools_used”:{},”is_sticker”:false,”edited_since_last_sticker_save”:false,”containsFTESticker”:false}

Dan takarar shugaban kasa kuma mawallafin Jaridar Sahara reporters Omoyele Sowore ya bayyana cewa su El-Rufai basu ne ya kamata ace suna nemawa talaka hakkinsa ba.

Sowore yace saboda mayunwatane ana basu abinda suke so zasu koma inda suka fito.

Yace Su El-Rufai kamata yayi ace suna daure a gidan yari saboda da su aka yi duk abinda aka yi a gwamnatin Buhari.

Karanta Wannan  DA DUMI DUMI: Rahotanni Sun tabbatar da cewa Ganduje ya shiga ɗimuwa yakasa zaune yakasa tsaye Bisa jin cewar Kwankwaso Zai shiga cikin jam'iyyar Apc, An shiga fargaba a APC kan batun dawowar Kwankwaso jam'iyyar

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *