Friday, December 5
Shadow

Ba su El-Rufai bane ya kamata ace suna yakin nemawa talakawa hakkokinsu ba, saboda mayunwatane da an basu abinda suke so zasu koma gidan jiya>>Sowore

{“remix_data”:[],”remix_entry_point”:”challenges”,”source_tags”:[],”origin”:”unknown”,”total_draw_time”:0,”total_draw_actions”:0,”layers_used”:0,”brushes_used”:0,”photos_added”:0,”total_editor_actions”:{},”tools_used”:{},”is_sticker”:false,”edited_since_last_sticker_save”:false,”containsFTESticker”:false}

Dan takarar shugaban kasa kuma mawallafin Jaridar Sahara reporters Omoyele Sowore ya bayyana cewa su El-Rufai basu ne ya kamata ace suna nemawa talaka hakkinsa ba.

Sowore yace saboda mayunwatane ana basu abinda suke so zasu koma inda suka fito.

Yace Su El-Rufai kamata yayi ace suna daure a gidan yari saboda da su aka yi duk abinda aka yi a gwamnatin Buhari.

Karanta Wannan  Matata Ba Ta Da Wata Alaka Da Ado Aliero, Kuma Ta Fi Shekaru Takwas Ba Ta Zo Nijeriya Ba Tana Saudiyya, Inji Mijin Matar Da Jami'an Tsaro Suka Kama A Matsayin Matar Dàn Bìndiğa Ado Aleiro

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *