Friday, December 5
Shadow

Ba zai taba yiyuwa a yiwa Tinibu abinda akawa Goodluck Jonathan ba watau ‘yan Adawa su ci zabe ba a 2027>>Inji Godswill Akpabio

{“remix_data”:[],”remix_entry_point”:”challenges”,”source_tags”:[“local”],”origin”:”unknown”,”total_draw_time”:0,”total_draw_actions”:0,”layers_used”:0,”brushes_used”:0,”photos_added”:0,”total_editor_actions”:{},”tools_used”:{“square_fit”:1},”is_sticker”:false,”edited_since_last_sticker_save”:true,”containsFTESticker”:false}

Kakakin majalisar dattijai, Godswill Akpabio ya bayyana cewa, ba zai yiyu a yiwa shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ba irin abinda akawa tsohon shugaban kasa, Goodluck Jonathan ba.

Watau ‘yan Adawa ba zasu iya cin zabe ba a zaben shekarar 2027.

Tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari ya kayar da goodluck Jonathan zabe a shekarar 2015 a yayin da Jonathan din ke neman sake cin zabe a karo na 2.

Akpabio ya bayyana hakane a wani Bidiyonsa dake ta yawo a kafafen watsa labarai inda yace yankin Niger Delta Shugaba Tinubu zasu yi a zaben 2027.

Akpabio ya ce ‘yan Adawar sun yiwa Jonathan irin wannan abu a shekarar 2015 amma hakan ba zai faru akan Tinubu ba.

Karanta Wannan  Kalli Hoton Sojan da me kwacen waya ya Kàshè a Kaduna

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *