Friday, December 5
Shadow

Bana nufin Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam) gajiyayye ne, inji Malam Abdulrahman Umar bayan da kalamansa na cewa idan An kira Annabi da neman biyan bukata baya ji suka jawo cece-kuce

Malam Abdulrahman Umar ya fito yayi karin haske game da kalamansa da suka jawo cece inda yace idan An je Saudiyya an kira Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam) baya ji.

Malam yace ba yana nufin nuna gajiyawa ga Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam) bane.

Saidai yace idan dai sallama ce ko salati Akawa Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam) yana amsawa.

Yace amma indai neman biyan bukata ne Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam) baya ji.

https://www.tiktok.com/@maigidansama0/video/7552961830906334480?_t=ZS-8zzc0xCVAYr&_r=1

Karanta Wannan  Da Duminsa: Shugaba Tinubu ya saka Jirgin samanshi a kasuwa zai sayar

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *