Thursday, February 5
Shadow

Bidiyo: Kaso 80 na matsalar Najeriya Gwamnoni ne saidai su yi ta rawar Omologo basa gayawa shugaba Tinubu gaskiya>>Inji Farfesa Usman Yusuf

Farfesa Usman Yusuf ya bayyana cewa, Kaso 80 na matsalar Najeriya gwamnoni ne.

Yace Gwamnonin basa gayawa shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu gaskiya.

Yace shugaba Tinibu yace ya basu kudin tallafi a saukakawa mutane rayuwa amma babu abinda suke yi.

Yace akwai yunwa a Najeriya inda yayi kira ga shugaban kasar yayi wani abu.

Farfesa ya bayyana hakane a wata hira da Trust TV ta yi dashi.

Karanta Wannan  Na baku kwana 3, ko dai ku sakeni, ko kuma zaku nenemi ku rasa>>Faston nan na asar Ghana da yace za'a yi tashin Qiyama ranar Kirsimeti amma ba'a yi ba

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *