
Bidiyon matar aure ya bayyana a kafafen safa zumunta inda aka ganta tana lalata da wani mutum.
Matar dai ta fito ne daga jihar Anambra.
Lamarin yasa matan yankin da take suka fito zanga-zanga inda suke cewa tana kokarin kwace musu maza.
Matar dai da aka yi hira da ita tace taĺauci ne yasa ta ta aikata hakan.
Tace kuma cin zarafin da mijinta yake mata ya taimaka sosai wajan halin data samu kanta.