Wednesday, May 14
Shadow

DA ƊUMI-ƊUMINSA: A’isha Widad Ta Kafa Tarihin Zama Gwarzuwar Daliba

DA ƊUMI-ƊUMINSA: A’isha Widad Ta Kafa Tarihin Zama Gwarzuwar Daliba.

{“remix_data”:[],”remix_entry_point”:”challenges”,”source_tags”:[],”origin”:”unknown”,”total_draw_time”:0,”total_draw_actions”:0,”layers_used”:0,”brushes_used”:0,”photos_added”:0,”total_editor_actions”:{},”tools_used”:{},”is_sticker”:false,”edited_since_last_sticker_save”:false,”containsFTESticker”:false}

A’isha Widad ’yar shekara 24, tana jami’a aka yi mata aure, ta samu juna biyu har ta haihu ta yi raino, kuma ba a cikin makaranta take zama ba, amma duk da haka ta kafa tarihin zama gwarzuwar ɗalibar da shekara 35 rabon da a samu mai irin sakamakon da kammala karatunta a fannin shari’a.

Karanta Wannan  Shettima ga ƴan Kwankwasiyya da Gandujiyya: Ku hakura da rikicin siyasar nan haka domin cigaban Kano

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *