Friday, December 5
Shadow

DA DUMI-DUMINSA: Gwamnatin Kano ta gargaɗi matasa masu raka Sarkin Kano Aminu Ado Bayero gangami.

DA DUMI-DUMINSA: Gwamnatin Kano ta gargaɗi matasa masu raka Sarkin Kano Aminu Ado Bayero gangami.

Kwamishinan yaɗa labaran Kano Comr. Ibrahim Waiya ne ya bayyana hakan a wani taron manema labarai yana mai zargin Sarki Aminu Ado da biyewa wasu maƙiya Kano suna tozarta masarauta.

Me za ku ce?

Karanta Wannan  Ganin Sheikh Dr. Ahmad Gumi a kasar Turkiyya ya jawo cece-kuce inda wasu ke cewa ya tsere ne saboda kharin da Amirka tace zhata Kawo Najeriya

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *