Thursday, June 5
Shadow

DA DUMI-DUMINSA: Gwamnatin Kano ta gargaɗi matasa masu raka Sarkin Kano Aminu Ado Bayero gangami.

DA DUMI-DUMINSA: Gwamnatin Kano ta gargaɗi matasa masu raka Sarkin Kano Aminu Ado Bayero gangami.

Kwamishinan yaɗa labaran Kano Comr. Ibrahim Waiya ne ya bayyana hakan a wani taron manema labarai yana mai zargin Sarki Aminu Ado da biyewa wasu maƙiya Kano suna tozarta masarauta.

Me za ku ce?

Karanta Wannan  Ji labarin Ushie Uguamaye, 'Yar bautar kasa data tayarwa da gwamnatin Tarayya hankali saboda sukar Gwamnatin Tinubu, Saidai Atiku, da Peter Obi sun goyi bayanta

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *