Thursday, February 26
Shadow

DA DUMI-DUMINSA: Gwamnatin Kano ta gargaɗi matasa masu raka Sarkin Kano Aminu Ado Bayero gangami.

DA DUMI-DUMINSA: Gwamnatin Kano ta gargaɗi matasa masu raka Sarkin Kano Aminu Ado Bayero gangami.

Kwamishinan yaɗa labaran Kano Comr. Ibrahim Waiya ne ya bayyana hakan a wani taron manema labarai yana mai zargin Sarki Aminu Ado da biyewa wasu maƙiya Kano suna tozarta masarauta.

Me za ku ce?

Karanta Wannan  ALLAHU AKBAR: Na fito ne daga kasar Japan kuma na musulunta, Allah shi ne rayuwata Allah ne burina. Musulunci addini ne na hakika a duniya. A baya ni Kirista ce yanzu na musulunta

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *