Thursday, January 8
Shadow

Da Duminsa: A hukumance, Shugaban Amurka, Donald Trump ya haramtawa ‘yan Najeriya da wasu karin kasashe 14 shiga kasar Amurka

Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya saka karin kasashe 15 da ya hanasu shiga kasar Amirkar.

Kasashen sune:

Angola
Antigua and Barbuda
Benin
Cote d’Ivoire
Dominica
Gabon
The Gambia
Malawi
Mauritania
Nigeria
Senegal
Tanzania
Tonga
Zambia
Zimbabwe

Yace ya dauki wannan mataki ne dan inganta tsaron kasar Amirkar.

Saidai Haramta shigar bata dindin bace ta wucin gadi ce.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyon: Wai me mukawa Donald Trump yake son kawo mana khari? Tauraruwar fina-finan Hausa Farida Abdullahi

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *