Thursday, February 5
Shadow

Da Duminsa: A karshe dai Shugaban jam’iyyar APC, Dr. Abdullahi Umar Ganduje ya sauka daga mukaminsa

Rahotanni sun tabbata cewa, shugaban jam’iyyar APC, Dr. Abdullahi Umar Ganduje ya sauka daga mukaminsa.

Jaridar Vanguard ta bayyana cewa ta samu tabbacin saukar Ganduje daga mukaminsa.

Babu tabbacin dalilin da yasa Ganduje ya sauka daga mukaminsa amma wata majiya daga jam’iyyar ta tabbatar da saukar Ganduje.

Rahotanni sun ce kamin saukarsa daga mukamin, an dauke duka wasu abubuwan sa daga ofishin shugaban jam’iyyar dake Abuja.

Karanta Wannan  Wata Sabuwa: Bayan da aka bukaci ya je ICPC ya bayar da hujja kan zargin da yakewq shugaban Hukumar NMDPRA, Dangote yace ya janye zargi da yake

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *