Tuesday, February 24
Shadow

Da Duminsa: FIFA tace ta karbi Korafin Najeriya akan Dr. Congo kuma tana bincike akai

Rahotanni da muke samu a yanzu haka na cewa, Hukumar kwallon kafa ta Duniya, FIFA ta karbi korafin Najeriya akan Dr. Congo kuma tace tana bincike akan lamarin.

Najeriya ta shigar da korafin cewa, kasar Dr. Congo ta yi amfani da ‘yan wasa masu kasashe biyu a wasan da suka buga da Najeriya wanda hakan ya sabawa dokar kasar.

Idan Najeriya ta yi nasara a wannan Shari’ar, akwai yiyuwar zata buga gasar cin kofin Duniya na shekarar 2026.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyon: Nima na shiga sahun masu son Malam Bashir Haruna wanda akawa iyalansa aika-aika

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *