Friday, January 16
Shadow

Da Duminsa: Ji yanda Gwamnonin APC 7 suke munafurtar Shugaba Tinubu sun fara turawa hadakar ‘yan Adawa kudade dan a kayar da Tinubun zabe a 2027

{“remix_data”:[],”remix_entry_point”:”challenges”,”source_tags”:[],”origin”:”unknown”,”total_draw_time”:0,”total_draw_actions”:0,”layers_used”:0,”brushes_used”:0,”photos_added”:0,”total_editor_actions”:{},”tools_used”:{},”is_sticker”:false,”edited_since_last_sticker_save”:false,”containsFTESticker”:false}

Rahotanni sun bayyana cewa, akwai Gwamnoni ‘yan Jam’iyyar APC 7 dake munafurtar shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu.

Rahoton yace Gwamnonin suna turawa hadakar ‘yan Adawa kudade inda suke daukar nauyinsu a asirce dan kayar da shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu zabe a shekarar 2027.

Jigo a jam’iyyar ADC na jihar Filato, Dr Sani Dawop ne ya gayawa kafar Punchng haka inda yace akwai rikici sosai a jam’iyyar APC.

Dama dai hutudole ya kawo muku cewa, akwai akwai gwamnoni 5 na jam’iyyar PDP dake shirin shiga jam’iyyar ADC amma sun ce a jira suga karshen rikicin jam’iyyar da Wike.

Karanta Wannan  Majalisar Jihar Kano ta ce tana goyon bayan Gwamna Abba Kabir Yusuf ya koma APC hakanan kuma suma zasu bishi zuwa APC din

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *