Friday, December 5
Shadow

Da Duminsa: Ji yanda Gwamnonin APC 7 suke munafurtar Shugaba Tinubu sun fara turawa hadakar ‘yan Adawa kudade dan a kayar da Tinubun zabe a 2027

{“remix_data”:[],”remix_entry_point”:”challenges”,”source_tags”:[],”origin”:”unknown”,”total_draw_time”:0,”total_draw_actions”:0,”layers_used”:0,”brushes_used”:0,”photos_added”:0,”total_editor_actions”:{},”tools_used”:{},”is_sticker”:false,”edited_since_last_sticker_save”:false,”containsFTESticker”:false}

Rahotanni sun bayyana cewa, akwai Gwamnoni ‘yan Jam’iyyar APC 7 dake munafurtar shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu.

Rahoton yace Gwamnonin suna turawa hadakar ‘yan Adawa kudade inda suke daukar nauyinsu a asirce dan kayar da shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu zabe a shekarar 2027.

Jigo a jam’iyyar ADC na jihar Filato, Dr Sani Dawop ne ya gayawa kafar Punchng haka inda yace akwai rikici sosai a jam’iyyar APC.

Dama dai hutudole ya kawo muku cewa, akwai akwai gwamnoni 5 na jam’iyyar PDP dake shirin shiga jam’iyyar ADC amma sun ce a jira suga karshen rikicin jam’iyyar da Wike.

Karanta Wannan  DA ƊUMI-ƊUMINSA: Zanga-zanga Ta Barke A Birnin Tarayyar Abuja

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *