Wednesday, April 8
Shadow

Da Duminsa: Sanata Ireti Kingibe me wakiltar Abuja ta bar Jam’iyyar Labour Party zuwa ADC

{“remix_data”:[],”remix_entry_point”:”challenges”,”source_tags”:[“local”],”origin”:”unknown”,”total_draw_time”:0,”total_draw_actions”:0,”layers_used”:0,”brushes_used”:0,”photos_added”:0,”total_editor_actions”:{},”tools_used”:{},”is_sticker”:false,”edited_since_last_sticker_save”:false,”containsFTESticker”:false}

Labarai da duminsu daga Abuja na cewa, sanata me wakiltar Abujan, Ireti Kingibe ta bar jam’iyyar Labour Party zuwa ADC.

Da take magana da manema labarai jim kadan bayan wani taro, Sanata Kingibe tace yanzu ita ta bar Labour Party zata koma jam’iyyar hadakar ‘yan Adawa ta ADC.

Tace zuwa yanzu bata karbi katin shiga jam’iyyar ADC ba amma maganar gaskiya ita ‘yar Jam’iyyar ce.

Karanta Wannan  Ni da kaina na je ofishin EFCC ba kama ni akai ba>> Inji Tsohon Me kula da kudi na kamfanin mai na kasa, NNPCL, Umar Ajiya Isa da ake zargi da satar Dala Biliyan $7.2 na gyaran matatun man fetur din Najeriya

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *