Friday, December 5
Shadow

Da Duminsa: Shugaba Tinubu ya canjawa jami’ar UNIMAID dake Maiduguri suna zuwa sunan tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari

{“remix_data”:[],”remix_entry_point”:”challenges”,”source_tags”:[“local”],”origin”:”unknown”,”total_draw_time”:0,”total_draw_actions”:0,”layers_used”:0,”brushes_used”:0,”photos_added”:0,”total_editor_actions”:{},”tools_used”:{},”is_sticker”:false,”edited_since_last_sticker_save”:false,”containsFTESticker”:false}

Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya amince da canjawa jami’ar UNIMAID dake Maiduguri suna zuwa sunan tsohon shugaban kasa, Marigayi, Muhammadu Buhari.

Shugaban ya bayyana hakane a yayin zaman majalisar zartaswa na yau wanda aka yi shi musamman dan yiwa tsohon shugaban kasar, Muhammadu Buhari addu’a.

Shugaba Tinubu yace daga yanzu za’a rika kiran jami’ar ta UNIMAID da sunan Muhammadu Buhari University.

Karanta Wannan  Rahama Sadau ta kaddamar da bikin baje-kolin fina-finai a arewacin Najeriya

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *