Friday, December 26
Shadow

Daga jihar mu, zamu baiwa shugaba Tinubu kuri’u Miliyan 2.5 a zaben 2027>>Inji Gwamnan Edo

{“remix_data”:[],”remix_entry_point”:”challenges”,”source_tags”:[“local”],”origin”:”unknown”,”total_draw_time”:0,”total_draw_actions”:0,”layers_used”:0,”brushes_used”:0,”photos_added”:0,”total_editor_actions”:{},”tools_used”:{},”is_sticker”:false,”edited_since_last_sticker_save”:false,”containsFTESticker”:false}

Gwamnan jihar Edo, Monday Okpebholo ya bayyana cewa, Najeriya bata bukatar wani hadakar ‘yan Adawa saboda.

Yace tsare-tsaren gwamnatin Tinubu sun gyara Najeriya dan haka shi daga jiharsa zasu baiwa shugaba kuri’u Miliyan 2.5

Yace kuma ba wasa yake ba.

Karanta Wannan  Abin Kunya:Wata Daya da gama gyaran Matatar Man fetur ta Warri ta sake lalacewa duk da kashe Dala Miliyan $897m wajan gyaranta

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *