Friday, December 5
Shadow

Daga jihar mu, zamu baiwa shugaba Tinubu kuri’u Miliyan 2.5 a zaben 2027>>Inji Gwamnan Edo

{“remix_data”:[],”remix_entry_point”:”challenges”,”source_tags”:[“local”],”origin”:”unknown”,”total_draw_time”:0,”total_draw_actions”:0,”layers_used”:0,”brushes_used”:0,”photos_added”:0,”total_editor_actions”:{},”tools_used”:{},”is_sticker”:false,”edited_since_last_sticker_save”:false,”containsFTESticker”:false}

Gwamnan jihar Edo, Monday Okpebholo ya bayyana cewa, Najeriya bata bukatar wani hadakar ‘yan Adawa saboda.

Yace tsare-tsaren gwamnatin Tinubu sun gyara Najeriya dan haka shi daga jiharsa zasu baiwa shugaba kuri’u Miliyan 2.5

Yace kuma ba wasa yake ba.

Karanta Wannan  Dan Sarkin Kano, Adam Muhammad Sanusi ya ce mutane su daina zargin babansa kan wahalar da suke ciki da maganar cire tallafin man fetur inda wasu ke ganin kamar baban nasa ne ya zuga aka cire tallafin

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *