Friday, December 26
Shadow

Duk Duniya babu Kabilar dake saka Addini sama da Kabilarta sai Hausawa, Muddin Muna son ci gaba a Arewa, sai mun raba gari da Fulani da Larabawa>>Inji Isa Bako

Bahaushe dake zaune a kasar Amurka, Isa bako ya bayyana cewa, Duk Duniya babu wanda ke saka Addini sama da Kabilarsa sai Bahaushe.

Ya bayyana cewa idan ana son ci gaba a Arewa, sai Hausawa sun raba gari da Fulani da kuma Larabawa.

Yace Hausawa sun fi kusa da Inyamurai fiye da Fulani da Larabawa.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyo: Yanda Wasu limaman kirista ke durkusawa suna sumbatar wani gicciyayyen Gunki ya dauki, Hankula, Har wasu kiristocin sun ce abin ya basu kunya

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *