Tuesday, January 6
Shadow

Duk namijin da ya ganni sai ya harba, saboda na hadu>>Inji ‘Yar Fim, Lydia Usang

‘Yar Fim din kudancin Najeriya, Lydia Usang ta bayyana cewa duk namijin da ya ganta sai sha’awarsa ta tashi saboda tsabar kyan da jikinta ke dashi.

Ta bayyana hakane a hirar da jaridar Vanguard ta yi da ita inda tace maganar gaskiya Allah ya mata kyau, babi namijin da zai kalleta bai sake kallo ba.

Saidai tace har yanzu bata da tsayayye abinda ta mayar da hankali akai shine aikinta na yin fim.

Karanta Wannan  Ni da nasan Allah zai Tambayeni dan haka bana tsoron wata EFCC a shirye nake in amsa tambayoyinsu>>Tsohon Shugaban NNPCL,Mele Kolo Kyari

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *