Friday, March 14
Shadow

Duk namijin da ya ganni sai ya harba, saboda na hadu>>Inji ‘Yar Fim, Lydia Usang

‘Yar Fim din kudancin Najeriya, Lydia Usang ta bayyana cewa duk namijin da ya ganta sai sha’awarsa ta tashi saboda tsabar kyan da jikinta ke dashi.

Ta bayyana hakane a hirar da jaridar Vanguard ta yi da ita inda tace maganar gaskiya Allah ya mata kyau, babi namijin da zai kalleta bai sake kallo ba.

Saidai tace har yanzu bata da tsayayye abinda ta mayar da hankali akai shine aikinta na yin fim.

Karanta Wannan  Duk da yake nasan cewa tsare-tsaren gwamnatina sun jefa 'yan Najeriya cikin Mawuyacin hali amma kasar ba zata dore ba da an ci gaba da biyan tallafin man fetur>>Tinubu

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *