Thursday, February 26
Shadow

Fada ya Dawo Danye: Kalli Bidiyo yanda Gfresh Al-Amin da matarsa suke kokawa, tana ce masa uban wa yasa yaje ya rungumi Sadiya Haruna?

{“remix_data”:[],”remix_entry_point”:”challenges”,”source_tags”:[],”origin”:”unknown”,”total_draw_time”:0,”total_draw_actions”:0,”layers_used”:0,”brushes_used”:0,”photos_added”:0,”total_editor_actions”:{},”tools_used”:{“transform”:1},”is_sticker”:false,”edited_since_last_sticker_save”:true,”containsFTESticker”:false}

A yayin da ake tsammanin rashin jituwa tsakanin Tauraron Tiktok, Gfresh Al-amin da matarsa ya zo karshe bayan da aka ga ta wallafa cewa zama daram a gidan Mijinta.

Sabon rikici ya kunno kai inda fada ya kaure tsakanin Gfresh din da matarsa Maryam ‘yar Yola a Tiktok Live.

An ji tana cewa uban wa ya ce ya je ya rungumi Sadiya Haruna? Sannan an kuma ji tana cewa ta gaji da hakuri.

@anmata_tiktok

oh my god difference in with your wife your cousin may God bring peace in your marriage

♬ original sound – maimuna

Daga cikin wanda suke Live din anji suna ta bayar da Hakuri.

Karanta Wannan  Yadda Attajirai Mahalarta Auren 'Yar Sanata Kwankwaso Da Dangidan Attajiri Dahiru Mangal Suka Faka Jiragensu

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *