Friday, December 5
Shadow

Fada ya Dawo Danye: Kalli Bidiyo yanda Gfresh Al-Amin da matarsa suke kokawa, tana ce masa uban wa yasa yaje ya rungumi Sadiya Haruna?

{“remix_data”:[],”remix_entry_point”:”challenges”,”source_tags”:[],”origin”:”unknown”,”total_draw_time”:0,”total_draw_actions”:0,”layers_used”:0,”brushes_used”:0,”photos_added”:0,”total_editor_actions”:{},”tools_used”:{“transform”:1},”is_sticker”:false,”edited_since_last_sticker_save”:true,”containsFTESticker”:false}

A yayin da ake tsammanin rashin jituwa tsakanin Tauraron Tiktok, Gfresh Al-amin da matarsa ya zo karshe bayan da aka ga ta wallafa cewa zama daram a gidan Mijinta.

Sabon rikici ya kunno kai inda fada ya kaure tsakanin Gfresh din da matarsa Maryam ‘yar Yola a Tiktok Live.

An ji tana cewa uban wa ya ce ya je ya rungumi Sadiya Haruna? Sannan an kuma ji tana cewa ta gaji da hakuri.

@anmata_tiktok

oh my god difference in with your wife your cousin may God bring peace in your marriage

♬ original sound – maimuna

Daga cikin wanda suke Live din anji suna ta bayar da Hakuri.

Karanta Wannan  Tsohon Gwamnan Kaduna, Malam Nasiru Ahmad El-Rufai ya yi karin haske kan maganar komawarsa PDP

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *