Thursday, February 5
Shadow

Farin jinin Buhari ne yasa yaci zaben shugaban kasa ba wai taimakon Tinubu ba>>Inji Boss Mustapha

{“remix_data”:[],”remix_entry_point”:”challenges”,”source_tags”:[],”origin”:”unknown”,”total_draw_time”:0,”total_draw_actions”:0,”layers_used”:0,”brushes_used”:0,”photos_added”:0,”total_editor_actions”:{},”tools_used”:{},”is_sticker”:false,”edited_since_last_sticker_save”:false,”containsFTESticker”:false}

Tsohon sakataren Gwamnatin tarayya, Boss Mustapha ya bayyana cewa, farin jinin tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari ne yasa ya ci zabe ba wai taimakon Tinubu ba.

Boss Mustapha ya bayyana hakane a wajan kaddamar da littafin da Tsohon me magana da yawun shugaban kasa, Garba Shehu ya wallafa.

Boss Mustapha yace Duk da cewa CPC ta Buhari jiha daya gareta a wancan lokacin, Amma su suka kawo kuri’u mafiya yawa da suka baiwa shugaban kasa, Muhammadu Buhari nasara.

Karanta Wannan  Ina goyon bayan ciren tallafin man fetur da shugaba Tinubu yayi>>Inji Sarkin Kano, Muhammad Sanusi II

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *