Friday, December 5
Shadow

Gajartace tawa El-Rufai yawa shiyasa ya ke ta soki burutsu>>Inji Shugaba Tinubu

Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya bayyana cewa, gajarta ce tawa tsohon gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasiru Ahmad El-Rufai yawa shiyasa yake ta soki burutsu.

Ya bayyana hakane ta bakin kakakinsa, Bayo Onanuga.

El-Rufai a wata hira da aka yi dashi yace a wata kuri’ar jin ra’ayin jama’a da suka gudanar sun gano cewa, Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ba zai ci zaben shekarar 2027 ba.

Saidai Onanuga yace babbar matsalar El-Rufai shine shi a ko da yaushe yana son ya nuna yafi sauran mutane.

Yace El-Rufai bashi da biyayya inda yawa mutane da yawa a baya ciki hadda wansa wanda tsohon soja ne.

Karanta Wannan  A karshe dai da suka ga ba zasu iya hanata ba, Yanzu kasar Amurka tace ta yadda kasar Iran ta ci gaba da kokarin mallakar makamin kare dangi amma bisa sharudin ta daina gaggawa wajan inganta Makamin Uraniyum, ta rika yi a hankali

Yace kuma makaryaci ne sosai wanda ke yin abubuwa yawanci dan kawai amfanin kansa.

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *