Thursday, February 26
Shadow

Gwamnan Jihar Kano Tare Da Sarki Sunusi ll Sun Gudanar Da Hawan Sallar Idi A Yau

Gwamnan Jihar Kano Tare Da Sarki Sunusi ll Sun Gudanar Da Hawan Sallar Idi A Yau

Yayin wawan an taru ne a gidan Shettima, inda Gwamna ya gaisa da Mai Martaba Sarki da al’ummar gari.

Rahotanni kuma sun tabbatar da cewa a gobe kuma idan Allah ya kaimu zaai Hawan Daushe ne a gidan masarautar Kano wato gidan Dabo.

Daga Salisu Editor

Karanta Wannan  Soja Boy ya cewa wanda suka wallafa Bidiyon Kirkira da ya nunashi yana shafa Khirjin Rahama Sa'idu su ji Tsoron Allah

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *