Wednesday, April 1
Shadow

Gwamnati ta bayyana ranar Jama’a da Litinin me zuwa a matsayin ranekun hutu dan Bikin Easter

Gwamnatin tarayya ta bayyana ranar 3 ga watan Afrilu da kuma Litinin 6 ga wata a matsayin ranekun bukukuwan Easter.

Ministan harkokin cikin gida, Dr. Olubunmi Tunji-Ojo ne ya bayyana hakan a madadin Gwamnatin tarayya inda yace suna taya Kiristoci murnar wannan rana.

Ya kuma yi kiran cewa, Kiristocin su yi koyi da halaye na gari na Jesus.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyon: Yanda wasu 'yan Kudu ke kokawa bayan ganin Shanu a kofar Cibiyar Kasuwanci ta Duniya dake Abuja

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *