Friday, December 5
Shadow

Gwamnatin jihar Kano tasa a baiwa iyalan kowane daga cikin ‘yan wasan kwallon da suka ràsù Naira Miliyan daya da kayan abinci

Mai Girma Gwamnan Kano Alh. Abba Kabir Yusuf ya bayyana alhinin sa matuka bisa rasuwar Yan Wasan Kano Mutum ashirin da biyu (22).

Gwamna ya bayarda umarni abawa iyalan kowanne mamaci Naira miliyan daya (1-million) hade da kayan abinchi kafin yadawo daga kasa mai tsarki (Aikin hajji)

Allah ya saka maka da alkhairi Mai Girma Gwamnan Kano ya Kuma sa kayi aikin hajji karbabbiya

Karanta Wannan  Munin Tattalin arzikin Najeriya a yanzu yafi na lokacin da aka baiwa Najeriya 'yanci a shekarar 1960>>Inji Shugaba Bankin Afrika

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *