Saturday, January 10
Shadow

Haba shiyasa Hisbah suka Haramta jin wakar Hamisu Breaker, Kalli Bidiyon yanda Khadija Me Numfashi ta hau kan wakar take kwarkwasa kamar wata ‘yar India

A safiyar yaune muka tashi da labarin cewa hukumar Hisbah ta jihar Kano ta Haramta jin wakar Amanata ta Hamisu Breaker.

Da yawa basu san wannan waka ba kamin Hisbah ta Haramtata, sai bayan da aka Haramtata ne mutane da yawa suka fara sauraren wakar.

https://www.tiktok.com/@khadija_mainumfashi1/video/7496152812175281413?_t=ZM-8vnrbSyoDgs&_r=1

Bidiyon Khajida Me Numfashi data hau wakar tana bi ya watsu sosai a kafafen sada zumunta inda aka ganta tana rawa da rausayawa kamar wata ‘yar India.

Mutane sun bayyana mabanbanta ra’ayoyi akai sosai.

Karanta Wannan  Allah kasa kada in kai matsayin da sai Annabi(Sallallahi Alaihi Wasallam) ya cece ni Ranar tashin Qiyama>>Inji Dr. Hussain Kano

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *