Friday, December 19
Shadow

Hana ‘yan Najeriya shiga Amurka: Sai da Muka Gargadi Masu zuwa wajan Amurka su bata sunan Najeriya da cewa, idan Amurka ta tashi daukar mataki haddasu abin zai shafa>>Inji Bulama Bukarti

Shahararren Lauya kuma dan fafutuka Bulama Bukarti ya bayyana cewa, sai da suka gargadi ‘yan Najeriya masu zuwa kasar Amurka su bata sunan Najeriya cewa idan fa Amurkar zata dauki mataki haddasu zai shafa.

Hakan na zuwane bayan da Amurka ta kakabawa ‘yan Najeriyar doka me tsauri kan shiga kasarta.

Wasu Kiristoci dai sun je kasar Amurka inda suka kai mata koken cewa Musulmai na musu Qìsàn Gilla, abinda yasa Amurkar ta sha alwashin daukar mataki akan Najeriya.

Karanta Wannan  Ji yanda wahalar rayuwa ta jefa kananan 'yan mata masu shekaru 14 zuwa 16 Kàrùwàncì a Najeriya

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *