Friday, December 5
Shadow

Hukumar ‘yansandan Najeriya ta saka tarar Naira Dubu Hamsin ga matasa masu shigar banza

Newly deployed Nigerian Formed Police Unit (FPU) personnel under the African Union Mission in Somalia (AMISOM) arrive at Aden Abdulleh International Airport, Mogadishu, Somalia on January 6, 2016. AMISOM Photo / Ilyas Ahmed

Hukumar ‘yansandan Najeriya reshen jihar Delta sun gargadi matasa da cewa, akwai tarar Naira Dubu 50 ga duk wanda aka kama da shigar banza.

Hukumar ‘yansandan jihar ta wallafa sakonne a shafinta na X ranar Asabar inda tace hakan kokari ne na wayar da kan mutane game da dokokin jihar.

Hukumar ‘yansandan jihar tace ta yi hakanne dan wasu zasu ce basu dan da wannan doka ba to dan a kiyaye tace zata rika wallafa irin wadannan dokoki akai-akai.

Karanta Wannan  Wanene matashi

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *