Friday, December 26
Shadow

Innalillahi wa’inna ilaihi raji’un Kalli Bidiyon Da Duminsa: Mummunan Abinda Tshagyeran dhajiy sukawa Sojowjin da aka aika su kubutar da dalibai ‘yan mata ‘yan makarantar jihar Kebbi

Rahotanni da Duminsa sun bayyana cewa ‘yan Bìndìgà a Daji sun afkawa sojojin da aka aika su kubutar da dalibai ‘yan mata da aka yi garkuwa dasu a jihar Kebbi.

A Bidiyon wanda kafar Sahara Reporters ta wallafa, an ga sojojin kwakkwance cikin Jiyni wasu an Harbesu a kafa wasu a sassa daban-daban na jikinsu.

Dalibai mata 25 ne dai ‘yan Bìndìgàr suka yi garkuwa dasu inda wasu biyu suka kubuta.

Danna nan dan kallon Bidiyon

https://twitter.com/SaharaReporters/status/1991074295015997845?t=50Y5DUr-jQN8s0-V8zdaXQ&s=19
Karanta Wannan  Wane Irin Mulki Ake a kasarnan? Kasa da shekaru 2 da kama mulki har an fara yiwa Shugaba Tinubu yakin neman zaben 2027

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *