Friday, December 26
Shadow

Jam’iyyar su Atiku, ADC bata isa ta mana kwacen magoya bayan mu na APC dake Arewa ba>>Inji Ministan Tinubu

Ministan Sufurin jiragen sama, Festus Keyamo ya bayyana cewa, Da wahala Su Peter Obi da Atiku Abubakar su wa APC kwacen mabiyan da suke dasu a Arewa.

Yace da wuya ‘yan Adawar su yi wani katabus a zaben na shekarar 2027.

Keyamo yace har yanzu APC da Tinubu suna da magoya baya sosai a Arewa wanda hakan zai sa su samu nasara a zabe me zuwa.

Keyamo yace irin Mabiyan da APC ke dashi a Arewa su Atiku ba zasu iya kai labari ba.

Karanta Wannan  Za mu kammala titin jirgin Kaduna zuwa Kano a 2026, in ji gwamnatin tarayya

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *