
Musulmai a garin Dadin Kowa dake Jihar Filato sun fara fitowa da nuna irin Ta’asar da Kiristoci sukawa musulmai na Khisa.
Mutanen garin sun fito sun bayyana Khisan musulmai sama da 20 da aka yi a garin da sauran asarar rayuka.
Hakanan sun nuna kaburburan mamatan inda suke neman a musu Adalci.